">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Zulum: Cire Shettima Daga Tikitin APC Zai Janyo Fushin Arewa Maso Gabas

by Abubakar Ismail kankara
June 16, 2025
in Labarai
0
Zulum: Cire Shettima Daga Tikitin APC Zai Janyo Fushin Arewa Maso Gabas
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

">

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana matsayarsa kan rikicin da ke kunno kai a jam’iyyar APC, musamman dangane da makomar Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a zaben 2027.

Zulum ya fadi haka ne bayan rikicin da ya biyo bayan taron APC a Jihar Gombe, inda ake rade-radin cewa ana shirin cire Shettima daga tikitin jam’iyyar a zaben 2027, lamarin da ya janyo martani daga jiga-jigan yankin Arewa maso Gabas.

A cewarsa, “Idan aka cire Shettima daga tikitin jam’iyyar APC, Arewa maso Gabas ba za ta ba da goyon baya ba.”

Gwamna Zulum ya bayyana cewa Shettima shi ne wakilin yankin Arewa maso Gabas a cikin gwamnatin Tinubu, kuma zaɓin sa a matsayin mataimakin shugaban ƙasa ya kasance cikin hikima.

Ya ƙara da cewa APC ba za ta samu nasara a Arewa maso Gabas ba tare da Shettima ba a tikitin 2027, yana mai jan hankalin shugabannin jam’iyyar da su yi taka-tsantsan wajen daukar irin wannan mataki.

Zulum ya ce irin wannan yunƙuri na iya haifar da rarrabuwar kawuna a cikin jam’iyyar APC da kuma ƙarfafa siyasar “mu da namu” a yankin.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Next Post
Hukunci

Kotu Ta Yanke Hukunci Kan Ƴan Damfara 12 a Kano

TVET

Gwamnati Ta Kaddamar da Shirin TVET Don Horas da Matasa Kyauta, Tare da Biyan Naira 22,500 Kowane Wata

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In