">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Yan matan da aka sace na makarantar kwana ta GGJSS Jangebe an haura dasu dajin Dangulbi

.

by Abubakar Ismail kankara
February 27, 2021
in Technologies
0
Yan matan da aka sace na makarantar kwana ta GGJSS Jangebe an haura dasu dajin Dangulbi
Share on FacebookShare on Twitter
">
  • Yan matan da aka sace na makarantar kwana ta GGJSS Jangebe an haura dasu dajin Dangulbi – Ganau

Yan matan da aka sace na makarantar kwana ta GGJSS Jangebe an haura dasu dajin Dangulbi – Ganau

Wasu ganau ya bayyana cewa ya hangi yan matan sakandare na karamar sakandare ta kwana ta kuma yan mata zalla da yan bindiga suka shiga garin Jangebe karamar hukumar Maru jihar Zamfara suka sace a daren jiya Jumu’ah suna dajin Dangulbi

Za a iya tuna cewa rundunar yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa dalibai Yan Mata 317 ne yan bindigar suka gudu da su, masu shekaru daga 12 zuwa 16.

Sai dai kwamishinan tsaron jihar Zamfara ya bayyana cewa har yanzun ba su ida tantance cewa ko dalibai nawa ne suka bace ba.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Amma wani malami a makarantar ya tabbatar wa majiyarmu ta Daily Trust cewa makarantar tana da dalibai sama da 600, amma wadanda aka samu ba su wuce 50 ba.

Sace daliban na zuwa ne bayan da yan bindiga suka sace daliban makarantar GSSS Kagara jihar Niger da har zancen da ake ciki yanzun ba a sako su ba, Kamar yadda Katsina Daily Post News ta rawaito maku labarin a wannan shafin kwanakin da suka wuce.

Sai dai shugaban kasa Buhari ya ce Gwamnati ba za ta yarda da barazanar yan ta’ada wajen ganin ta sami kudi da Gwamnatin don biyan kudaden fansa ga daliban da suke sacewa, don haka kar su dauka cewa sun fi karfin Gwamnati, kuma za a ceto dukkanin daliban ba tare da salwantar rayuka ko jikkata ba.

Wasu ganau ya bayyana cewa ya hangi yan matan sakandare na karamar sakandare ta kwana ta kuma yan mata zalla da yan bindiga suka shiga garin Jangebe karamar hukumar Maru jihar Zamfara suka sace a daren jiya Jumu’ah suna dajin Dangulbi

">

Za a iya tuna cewa rundunar yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa dalibai Yan Mata 317 ne yan bindigar suka gudu da su, masu shekaru daga 12 zuwa 16.

Sai dai kwamishinan tsaron jihar Zamfara ya bayyana cewa har yanzun ba su ida tantance cewa ko dalibai nawa ne suka bace ba.

Amma wani malami a makarantar ya tabbatar wa majiyarmu ta Daily Trust cewa makarantar tana da dalibai sama da 600, amma wadanda aka samu ba su wuce 50 ba.

">

Sace daliban na zuwa ne bayan da yan bindiga suka sace daliban makarantar GSSS Kagara jihar Niger da har zancen da ake ciki yanzun ba a sako su ba, Kamar yadda muka samu labari ta rawaito maku labarin a wannan shafin kwanakin da suka wuce.

Sai dai shugaban kasa Buhari ya ce Gwamnati ba za ta yarda da barazanar yan ta’ada wajen ganin ta sami kudi da Gwamnatin don biyan kudaden fansa ga daliban da suke sacewa, don haka kar su dauka cewa sun fi karfin Gwamnati, kuma za a ceto dukkanin daliban ba tare da salwantar rayuka ko jikkata ba.

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Da Ɗumi-Ɗumi: Kali Video Ɗaliban Kagara Da aka Sako

Da Ɗumi-Ɗumi: Kali Video Ɗaliban Kagara Da aka Sako

Buhun Tattasai a Legas dubu N27,000 kwandon tumatir N13,000.

Buhun Tattasai a Legas dubu N27,000 kwandon tumatir N13,000.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In