">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Yan bindiga Sun Sako Daliban Jamiar Greenfield A Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
May 30, 2021
in Individual, Sport Stories, Technologies
0
Yan bindiga Sun Sako Daliban Jamiar Greenfield A Kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

Ma’aikatan jami’ar Greenfield da daliban da aka sace sun sami ‘yanci kwanaki bayan sace su.

Ku tuna cewa Daily Episode ta rahoto cewa an yi garkuwa da ma’aikata da daliban jami’ar Greenfield a ranar 20 ga Afrilu 2021 a harabar makarantar da ke Kauyen kasarmi da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna.

‘Yan fashin sun kashe dalibai biyar yayin da ma’aikacin jami’ar shi ma aka kashe yayin garkuwar.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An saki ma’aikatan da daliban bayan sun biya kudin fansa sama da miliyan dari da hamsin da  babura ga ‘yan fashin.

Dalibin da ma’aikatan sun sake haduwa da yan uwansu da danginsu bayan an sako su daga garkuwar.

Wasu daga cikin iyayen na nuna farin ciki yayin da suke kuka da gazawar gwamnati wajen tsare rayukan yaransu da aka sace.

Gwamnatocin jihar ta Kaduna sun kuma tabbatar da sakin daliban da ‘yan bindigan suka sace a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida da Harkokin tsaro, Mista Samuel Aruwan.

An tura iyaye, ma’aikata da ɗalibai zuwa wurare daban-daban da hawayen farin ciki.

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

Next Post
Yanzu Yanzu: Yan Ta’adan IPOB sun kashe Ahmed Gulak saboda umarnin Nnamdi Kanu na zama – gida

Yanzu Yanzu: Yan Ta'adan IPOB sun kashe Ahmed Gulak saboda umarnin Nnamdi Kanu na zama - gida

Zan hallaka duk wani ‘dan ta’adda a kowace kusurwa ta Najeriya – Sabon hafsan sojin ƙasa

Zan hallaka duk wani ‘dan ta’adda a kowace kusurwa ta Najeriya - Sabon hafsan sojin ƙasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In