">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Yan Bindiga Sun Hallaka Magatakardan Hukumar NECO

by Abubakar Ismail kankara
June 1, 2021
in Technologies
0
Yan Bindiga Sun Hallaka Magatakardan Hukumar NECO
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Rahotannin dake shigowa manema labarai ta hanyar Matar wanda aka kashe tace; wadansu ‘yan bindiga sune suka kashe Maigidan na ta wanda kafin a kashe shi shi ne magatakardar Hukumar shirya jarabawar kammala Sakandare ta kasa, NECO, wato Farfesa Godswill Obioma.

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun kai masa hari ne a daren ranar Litinin a gidansa, inda suka shake shi wanda matarsa ta bayyana kisan na shi a matsayin kisan kai.

Da safiyar yau Talata ne matarsa, Elizabeth Obioma ta shaidawa manema labarai ta wayar tarho cewa wadanda suka kashe mijin na ta ba su dauki komai ba bayan sun kashe shi.

“Masu kisan kai din sun shigo ne kawai suka kashe shi suka tafi ba tare da daukar komai ba”, ta tabbatar.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Elizabeth Obioma wacce ta rika bada labari cikin matsanancin kuka, ta tabbatar da cewa mijinta bai jima da dawowa daga Minna ba bayan wata ziyara da ya kai Abuja, sai ga shi kwatsam ‘yan bindigar sun shigo gidansa sun kashe shi.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Neja, ba ta dauki kiran wayar da majiyarmu ta yi mata ba. Farfesa Godswill Obioma dai a kwanakin nan ne aka ayyana dakatar da shi daga mukaminsa na shugaban Hukumar NECO.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Gwamnatin Neja Ta Yi Ko Oho Da Halin Da Dalibanmu Ke Ciki – Shugaban Islamiyyar Da Aka Sace Dalibai

Gwamnatin Neja Ta Yi Ko Oho Da Halin Da Dalibanmu Ke Ciki – Shugaban Islamiyyar Da Aka Sace Dalibai

Ɗaya daga cikin limaman Ka’aba ya ziyarci Zulum sannan ya yaba da salon mulkinsa

Ɗaya daga cikin limaman Ka’aba ya ziyarci Zulum sannan ya yaba da salon mulkinsa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In