">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Tu’ammali Da Kwayoyi Na Taka Rawa Wajen Tabarbarewar Tsaro – Marwa

by Abubakar Ismail kankara
February 26, 2021
in Technologies
0
Tu’ammali Da Kwayoyi Na Taka Rawa Wajen Tabarbarewar Tsaro – Marwa
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Tu’ammali Da Kwayoyi Na Taka Rawa Wajen Tabarbarewar Tsaro – Marwa

Shugaban hukumar yaki da fatauci da ta’amulli da miyagun kwayoyi, NDLEA, Birgediya Janar Mohammed Buba Marwa (mai murabus) a ranar Alhamis, ya koka gami da yin gargadi kan karuwar ta’amulli da miyagun kwayoyi a Nijeriya, da rawar da hakan ke takawa wajen gurbatar tsaro.

A cewarsa, masu garkuwa da mutane da sauran bata gari sun fara neman a biya su fansa da miyagun kwayoyi a maimakon kudi kafin su sako wadanda suka sace, wanda hakan babbar barazana ce ga harkar tsaro.

Sanarwar da kakakin NDLEA, Femi Babafemi ya fitar ta ce Marwa ya nuna damuwarsa kan batun ne yayin kaddamar da “kwamitin ayyuka na musamman” na hukumar kan yaki da ta’amulli da miyagun kwayoyi da safarar su.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Ya kuma yi kira ga yan Nijeriya su bada gudunmawarsu kan yakin da ta’amulli da miyagun kwayoyi a kasar. Marwa ya ce amfani da miyagun kwayoyi ya zama annoba ya kai kimanin miliyan 15 don haka ba abin mamaki bane ganin yadda aka samu karuwar miyagun laifuka kamar garkuwa da mutane, ta’addanci, kisan kai, fashi da saransu.

">

“Duk laifukan na da alaƙa da shan miyagun kwayoyi. Yanzu miyagu na neman a biya su fansa da miyagun kwayoyi, idan ba mu magance wannan matalsar ba, bata gari za suyi ta karuwa a kasar.

“Gashi kuma abin baya nuna wa a fuska, amma dukkan mu mun san wani ko wanda ya san wani da ke shan miyagun kwayoyi don haka akwai bukatar mu hada kai a matsayin yan Nijeriya don yaki da matsalar.

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Aika Da Jami’an Tsaro Don Ceto Daliban Da Yan Bindiga Suka Sace.

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Aika Da Jami'an Tsaro Don Ceto Daliban Da Yan Bindiga Suka Sace.

Wasu gungun ‘yan fashin Zamfara ne suka yi nasarar satar Ɗaliban – Sheikh Gumi.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In