">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ta’adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2021
in Sport Stories, Technologies, Weight Loss
0
Ta’adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Jami’an Tsaro da suka hada da dakarun soji, ’yan sanda da na hukumar Civil Defence da ma mafarauta, sun fara aikin hadin gwiwa na gudanar da sintiri da tsefe Dajin Falgore da sauran dazuka a Jihar Kano.

Wannan na zuwa ne bayan mako guda da Gwamnan Jihar, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi gargadi tare da bayyana fargaba game da shigowar ’yan bindiga cikin dazukan Jihar.

Cikin wata sanarwa da Daraktan Hulda da Al’umma na Rundunar Sojin Kasa, Birgediya-Janar Mohammed Yerima ya fitar a ranar Laraba, ya ce sojojin runduna ta 1 na aiki tare da sauran jami’an tsaro domin tabbatar da wanzuwar zaman lafiya a Jihar Kano.

A cewarsa, manufar wannan aikin sintiri da tsefe dazukan da suka fara gudanarwa ita ce tabbatar da cewa ’yan daban daji, masu garkuwa da mutane da sauran ’yan ta’adda ba su kwararo ba daga jihohin da ke makwabtaka da Kano.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

“Saboda haka, muna mai tabbatar wa da al’ummar Jihar Kano aminci kan rayukansu da dukiyoyinsu.

“Muna kuma bukatar da su ci gaba da kai rahoton duk wani motsi na wasu mutanen da suka gani wanda ba su yarda da su ba zuwa ga hukumomin tsaro mafi kusa domin daukar matakin gaggawa.

“Rundunar sojin kasan tare da hadin gwiwar dukkanin masu ruwa da tsaki sun kudiri aniyar tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankalin al’umma a Jihar Kano da sauran jihohin da ke kewayenta,” a cewar Yerima.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Source: Aminiya
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

Next Post
Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya

Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya

Ko mutuwa nayi Zan roki Allah ya dawo Dani amatsayin dan fulani, mu fulani ba ‘yan ta’adda bane ~ Sarkin musilmi 

Masu Yunkurin Raba Najeriya Nayi Ne Don Biyan Bukatun Kansu Na Son Zuciya - Sarkin Musulmi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In