">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

sohon Shugaban Ma’aikata Ya Sanya El-Rufai a layin abin tuhuma

Binciken Zargin Satar Kudin Jihar Kaduna 

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
in Labarai
0
Kanzan Kurege Ne Maganar Rufe Layukan Sadarwa A Jihar Kaduna – El-Rufa’i
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Alhaji Muhammad Bashir Sa’idu, tsohon Shugaban Ma’aikata da Kwamishinan Kudi a lokacin mulkin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana tsohon gwamnan a cikin wani batun zargin halatta kudin haram.

Sa’idu yana zargin cewa ya sayar da dala miliyan $45 na gwamnatin Jihar Kaduna akan farashi mai rahusa na Naira 410 kan kowace dala, maimakon farashin kasuwar bayan fage na Naira 498. Wannan ciniki ya janyo asarar kusan Naira biliyan 3.96 ga jihar.

Wannan lamari ya faru ne a shekarar 2022 lokacin da Sa’idu ke matsayin Kwamishinan Kudi. A cikin wata bayani da ya yi wa ‘yan sanda, Sa’idu ya ce tsohon gwamna El-Rufai ne ya bayar da umarnin yadda za a sauya kudaden. Ya kara da cewa, tsohon gwamnan ne yake fitar da adadin kudin da za a sauya tare da amincewa da farashin da masu siye ke bayarwa, wanda yawanci ya fi na kasuwar bayan fage.

Hukumar Hana Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta gurfanar da Sa’idu a kotu bisa zargin aikata laifin halatta kudin haram bisa dokar Money Laundering (Prevention and Prohibition) Act, 2022. Idan aka same shi da laifi, zai iya fuskantar hukuncin daurin shekaru hudu zuwa goma sha huɗu a gidan yari, ko tara wanda bai gaza sau biyar na kudin da ya shafi laifin ba, ko kuma duka biyun.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Har yanzu tsohon gwamna Nasir El-Rufai bai mayar da martani kan wadannan zarge-zarge ba. Ana ci gaba da shari’ar, yayin da aka shirya yanke hukuncin neman belin Sa’idu a ranar 16 ga Janairu, 2025.

">

DAILY EPISODE HAUSA 

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK, X, INSTAGRAM, LINKEDIN & YOUTUBE

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari'ar Rikicin Masarautar Kano

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Gobara Ta Hallaka Mutum 7, Ta Kuma Lalata Sama da Gidaje 10,000 a Amurka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In