">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER

by Abubakar Ismail kankara
March 31, 2021
in Labaran Ketare
0
SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER
Share on FacebookShare on Twitter
">

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar, yana mai cewa “duk wani yunkuri na haramtacciyar hanya don hambarar da gwamnatin da aka zaba ta hanyar dimokiradiyya ba abin kyama ba ne kawai, har ma gwamnatocin dimokuradiyya a duniya ba za su amince da shi ba.”

Da yake magana a tattaunawa ta wayar tarho da Mahamadou Issoufou, takwaransa kuma Shugaban mai barin gado kan halin da ake ciki a Jamhuriyar Nijar, Shugaba Buhari ya yi gargadin cewa “kasashen duniya na adawa da canjin gwamnati ta hanyar amfani da karfi da kuma hanyar da ba ta dace da tsarin mulki ba.”

“Hankalin banza ne kawai a yi kokarin cire zababbiyar gwamnati da karfi.

“Ya kamata masu son siyasantar da sojoji su mutunta muradin mutane tare da mutunta tsarin mulki.

RelatedPosts

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

“Na damu musamman game da mummunan tasirin juyin mulki ga kwanciyar hankalin Afirka, zaman lafiya da ci gaba.

“Najeriya ba za ta nuna halin ko-in-kula ba game da wadannan hadurran ga Afirka. Juyin mulkin ba shi da kyau kuma shigar sojoji cikin mummunan canjin gwamnati na cutar da Afirka fiye da alheri”, in ji Shugaban.

Shugaban na Najeriya ya bukaci shugabannin Afirka da su “kasance a dunkule wajen yaki da juyin mulki ta kowace irin hanya,” yana mai gargadin masu yunkurin juyin mulkin da su dauki darasi daga tarihi kan illar rashin zaman lafiya da ke faruwa sakamakon mummunar mamayar gwamnatoci.

Shugaba Buhari ya kuma yi amfani da wannan damar wajen taya zababben Shugaban kasar Mohamed Bazoum murnar nasarar zaben da kuma sadaukarwar Shugaban mai barin gado na mika mulki cikin tsari da lumana.

Shugaban na Najeriya ya kuma jinjina wa jami’an tsaron Nijar saboda murkushe hare-haren da ake kaiwa ga zababbiyar Gwamnatin dimokiradiyya ta mutanen Jamhuriyar Nijar.

">

Garba Shehu

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa

(Kafofin watsa labarai & Jama’a)

Maris 31, 2021

">

DAILY EPISODE

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Jami’an C-Watch

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

by Abubakar Ismail kankara
June 11, 2025
0

Wasu daga cikin jami’an Katsina Community Watch Corps (C-Watch) sunyi harbin uwa da wabi da harsasai a Mabai, karamar hukumar...

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Lagos, Najeriya — Babbar Kotun Tarayya da ke Ikoyi, jihar Lagos, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a D.E. Osiagor, ta yanke wa...

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Jami’an ƴan sanda a Jihar Kaduna sun tabbatar da kama mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani...

An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
0

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na cewa wasu mahara sun kashe mutum 37 a kauyen Darey Dey da ke yankin Banibangou...

Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban

Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
0

Kungiyar Taliban ta bayyana cewa za ta tabbatar kowanne dan kasar Afghanistan ya samu damar walwala tana mai cewa ba...

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

by Maryam Umar Said
August 5, 2021
0

Rahotanni daga kasar Amurka na bayyana cewar Auren mashahurin mai kudin nan na duniya Bill Gates da matarsa Melinda French...

Next Post
An Kashe Mana Mazaje bakwai, shanu 850 a Zangon-Kataf, in ji Miyetti Allah

An Kashe Mana Mazaje bakwai, shanu 850 a Zangon-Kataf, in ji Miyetti Allah

Yan Arewa dake auren mata biyu, uku ko hudu, suna taimakon al’umma ta hanyar hana mata shiga karuwanci – Ned Nwoko

Yan Arewa dake auren mata biyu, uku ko hudu, suna taimakon al’umma ta hanyar hana mata shiga karuwanci – Ned Nwoko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In