">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, October 12, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Rikici ya sake barkewa tsakanin Hausawa da Yarbawa a jihar Oyo 

by Abubakar Ismail kankara
March 30, 2021
in Devices, Sport Stories
0
Rikici ya sake barkewa tsakanin Hausawa da Yarbawa a jihar Oyo 
Share on FacebookShare on Twitter
">

Sabon rikici ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a Ibadan, jihar Oyo, yayinda hukumar yan sandan jihar Oyo ta bayyana cewa ta kwantar da kura a unguwar.

Kakakin hukumar yan sandan jihar, Olugbenga Fadeyi, ya bayyanawa BBC cewa babu wani tashin hankali saboda ta kwantar da kuran yanzu.

Fadeyi wanda yace ba’a rashin rayuka ba, ya bayyana cewa shugaban yan sandan yankin ya tura jami’ai da wuri.

Amma a hirar da BBC tayi da al’ummar Hausawan yankin, sun bayyana cewa hankalinsu ya tashi da yammacin jiya.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Wasu mutane da suka gudu daga muhallansu sun samu mafaka an unguwar Sabo kuma bayyana yadda rikicin ya barke.

Daya daga cikinsu yace, “Yayinda nike bacci kafin Sallar Asuba, na ji mutane suna gudu kan babura. Sai aka fad amin rikici ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa. Ina jin harbe-harbe.” ”

Wani Bahaushe dan babur ne ya buge wata mata Bayarabiya, sai yan uwanta suka damkeshi kuma suka lallasa shi. Haka ya sa Hausawa suka shiga kare nasu. Yanzu haka ina mafaka a Sabo.

An harbi mutum uku amma ba’a sani ko sun mutu ba.” Unguwar Apata wata unguwace da Hausawa masu sayar da kayan miya ke zama a Ibadan.

">
">

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Fada A Jirgi: Okorocha Bai Ga Komai Ba Tukuna —Basarake

Fada A Jirgi: Okorocha Bai Ga Komai Ba Tukuna —Basarake

Taron Tinubu A Kano Baiyi Armashi ba, Osinbajo, Gbajabiamila, Aregbesola Da Mutane da dama Sunki Halartar Taron

Yunwa ta ishi ‘yan Nageria, a daina kame-kame a basu tallafi kawai - Tinubu ya gayawa Buhari March 30, 2021 by hutudole

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In