">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ramadan: Najeriya na bukatar Addua – Solomon Dalung

Bazamu mance Alherin da Kiristoci sukayi Mana ba,-Dahiru Bauchi.

by Abubakar Ismail kankara
April 28, 2021
in Uncategorized
0
Ramadan: Najeriya na bukatar Addua – Solomon Dalung
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Daga Abdullahi Alhassan Kaduna.

Tsohon Ministan Matasa da wasanni a Najeriya, Barista Solomon Dalung, Yace Najeriya na Mutukar bukatar Addua- kan halin da ta Shiga na matsanancin matsalar tsaro a halin yanzu inda ya baiyana cewa a akwai bukatar Malaman addini da su himmatu wuri yiwa kasar Addu’a ganin cewa sun dage da addu’a lura da yarda ake Samun cigaba da yawaitar hare haren yan bindiga da ke wanzuwa a halin yanzu inda ake Samun asarar rayuka tare da dukiyoyi da dinbun kudade ,

Ya roki Babban Malamin kasancewar sa na Dattijo da kuma zama Mai Shekaru da yawa Wanda yaga jiya Kuma yaga yau da kuma fahim ganin gobe shikin koshin lafiya, lna kara rokon ka da sabaki ganin yarda Kasa nan ta zama haka akwai bukatar Kari ga fallan Gwamnatoci Uku da muke dasu na daukar amanar kare Rayukan Jama’a da Dukiyoyinsu,

Solomon Dalung ya baiyana haka ne yayin Ziyarar da ya kaiwa Babban Malamin addinin Musulunci a Kaduna tare da rakiyar Tauwagar Fastoci karkashin Jogorancin Sanannnen Malamin Addinin Kiristan nan dake Kaduna Fasto Yuhana Buru Wanda har ila yau shine Shugaban Kungiyar Farfado da Sasanta Jama’a , da Malaman addini Musulunci da Kungiyoyin Matasa da na cigaban Al’umma da Tauwagar Manema labarai daga Kafafen yada labarai daban- daban na cikin Gida da wajen Kasar nan, don Bude bakin / iftar dashi ,na Azumin watan Ramadana da ake cigaba dayi a halin yanzu,

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Shi kuwa a nashi Jawabin ,Sanannnen Malamin Addinin Musuluncin Sheikh Dahiru Usman Bauchi ,cewa yayi “bazamu mance da Alherin da Kiristoci sukayi Mana ba,na bawa Musulmi kariya yayin da Mushirikan Makkah suke ta azabtar da su,wan nan yasa Annabi Muhammad (S W A)ya tura su wurin Sarki Habasha na wacen lokacin Najashi wanda shi Kirista ne Kuma Mai adalci don ya basu kariya na rayukansu tare kuma da ganin an Kyautata musu a Chen,

Ya Kuma cigaba da cewa Addinin Kirista
Addinin Tausayine shi kuma Addinin Musulunci Addinin Zaman lafiya ne, to meya kawo rikici tsakanin mai addinin zaman lafiya da kuma mai addinin Tausayi ne? Inda wanda Musulmi sukafi kusanci da shi shine Addinin Kirista ,to Muna godiya da wan nan Zumunci na kusan Shekaru goma da wan nan Tauwagar kan kawo mini duk Shekara ,

Inda yayi Addu’ar Samun zaman lafiya a Najeriya tare kuma da kira da Gwamnati Uku da su cika alkawuran da suka dau ka nauyin kare Rayukan Jama’a da kuma Dukiyoyinsu tare kuma da Addu’ar Sake dawo da dauwamen – men zaman lafiya a Najeriya baki daya.

">

DAILY EPISODE HAUSA 

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
RAMADANA:AN SHAWARCI MAWADATA SU TALLAFAWA MARASA KARFI A LOKACIN ANNOBA

RAMADANA:AN SHAWARCI MAWADATA SU TALLAFAWA MARASA KARFI A LOKACIN ANNOBA

RANAR YACIN YAN JARIDA TA DUNIYA: Kwararru na Kira da a kaucewa daukar masu Kiran waya da Wanda basu kwareba a matsiyn yan Jarida.

RANAR YACIN YAN JARIDA TA DUNIYA: Kwararru na Kira da a kaucewa daukar masu Kiran waya da Wanda basu kwareba a matsiyn yan Jarida.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In