">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE’ TAYI TARON GANGAMI A KATSINA

by Abubakar Ismail kankara
September 11, 2021
in Labarai
0
NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE’ TAYI TARON GANGAMI A KATSINA
Share on FacebookShare on Twitter
">

WATA KUNGIYA TA MATASA MAI ZAMAN KANTA MAI SUNA ‘NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE’ TAYI TARON GANGAMI A KATSINA, NA WAYAR DA KAN MATASA DA KUMA KIRA GA SEN. GODSWILL AKPABIO DA YA FITO TAKARAR SHUGABANCIN KASAR NAN A SHEKARA TA 2023, A BISA WASU AYYUKAN CI GABA DA YAYI MA KASATA NIGERIA (FORENSIC AUDIT NDDC).

A Jiya juma’a 10 ga watan tara 2021, misalin karfe goma na safe a babban dakin taro na 3As da ke rukunin gidajen Fatima Shema akan titin ring road Katsina, kungiyar mai suna ‘NIGERIAN YOUTH LEADERSHIP INITIATIVE’, ta gabatar da taron domin kira ga MATASA da su zama masu ruwa da tsaki a cikin harkokin siyasa da shugabanci a fadin kasar nan, taron ya samu halartar kungiyoyin matasa daban daban a fadin jihar nan ta Katsina.

A yayin Dr. Aliyu Umar Abubakar Funtua ya shugabanci taron, sai kuma urban taro Sarkin Aikin Kasar Hausa na 1, Engr. Kabir Ya’u Yamel, sai Wanda ya shirya taron Comrade Emmanuel Amama daga jihar Akwa Ibom sai kuma shugaban Kungiyar ‘MATASA INA MAFITA’ reshen jihar Katsina Comrade Usman Rabi’u Mahuta shima ya gabatar da kasidarsa akan matasa su shiga harkar siyasa gadan gadan a fadin kasar nan.

Taron ya hada da Comrade Al’amin Rabi’u Mani Wanda tsohon (S.A ) kuma ya yabi Sen. Godswill Akpabio akan irin ayyukan da yayi na jihar shi Akwa Ibom, ya Kara da cewa Sanata Godswill mutum ne na musamman Wanda samun irinshi a shugabanci zai kawo ci gaba ga matasa da Al’umma gaba daya a kasar nan.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

A cikin jawabinsa Sarkin aikin kasar Hausa na 1, ya fara da sama kungiyar albarka kuma yace zai tsaya ma kungiyar akan wannan kira da ta ke ma Sanata Godswill Akpabio a inda ya kamanta shi da cewa mutun ne mai cika alkawari akan abinda yace zai yi.

Kungiyoyin sunyi la’akari da irin namijin kokarin da Sanata Akpabio yayi a karkashin Ministry din da ya ke jagoranta, ta Niger Delta (NDDC), Wanda Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dora ma alhakin kula da ita, a yayin da yayi nasarar bankado almun dahana da aika aika a babbar hukumar NDDC, ya kuma yi nasarar Gina ma hukumar mazauninta na dindin a Portharcourt Wanda shekaru ashiri da hudu da suka wuce tana zaune a gidan haya, ya kuma yi nasarar gyara babban filing saukar jiragen sama na kasa da kasa (Victor Attach) a Akwa Ibom State, sai kuma ya gina katafaren filin wasanni mai suna Godswill Akpabio international stadium a Akwa Ibom sannan ya tilasta harkar Ilimin Primary da Sakandire kyauta a jihar shi.

A bangaren arewa kuma wani ma’aikacin jami’ar Alqalam University ta Katsina Sani Bature Saulawa ya fadi cewa Sanata Godswill Akpabio ya bada lambar yabo ga wasu kwararrun dalibai da kudi dake makarantar Hussaini Adamu Polytechnic Kazaure Jigawa State.

Sai kuma a 2010 shugaban makarantar Hussain Adamu Polytechnic ya gayyato Sanata Godswill Akpabio a inda gina masu katafaren hostel a cikin makarantar Wanda a yanzun haka suna anfani da shi.
Sai kuma jami’in hudda da jama’a na kungiyar Alhaji Mukhtar Sani (Bindawa), Wanda ya gabatar da kudirorin kungiyar ya kuma yi kira
ga matasa da su bada gudun mawa da goyon baya a bisa kan kudirorinshi na alkhairi.

Sai chairman din taron ya bayyana Senata Godswill Akpabio a matsayin mutumin kirki kuma yace kungiyoyin da dama wadanda suka bayyana Kansu da ma wadanda basu bayyana Kansu ba cewa ya zama cikin shiri domin shine Wanda zasu tsaida a matsayin Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa na 2023, Dr. Aliyu ya kara da cewa yanzun haka kungiyoyin sunci gaba da shirye shiryensu na mara ma Senata Godswill Akpabio a matsayin dan karar shugaban kasa insha Allah, ya kuma kara da cewa wannan kungiyar yana ci gaba da had a kawunan kungiyoyi a kalla matasa million Hamsun a fadin kasar nan zasu hada matasan arewa da matasan kudu Inda zasu Samar da matsaya daya domin ci Gaban al’umma.

">

By
Comrade Usman Rabu’u Mahuta
Director E- Media
Nigerian Youth Leadership Initiative

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Yar-Sanata-Goje

Yar Sanata Goje Tayi Murabus Amatsayin Kwamishinar Bayan Kaima Mahaifinta Hari

Wani Mutum Ya Haukace Bayan Andasa mai Kodar Alade

Wani Mutum Ya Haukace Bayan Andasa mai Kodar Alade

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In