">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
in Labaran Ketare
0
Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Kungiyar Taliban ta bayyana cewa za ta tabbatar kowanne dan kasar Afghanistan ya samu damar walwala tana mai cewa ba ta bukatar abokan gaba.

Kakakin Kungiya Zabihullah Mujahid, ne ya shaidawa manema labarai a birin Kabul.

Zabihullah Mujahid ya bayyana a gaban ‘yan jarida a karon farko tun bayan da suka kwace iko a kasar, ya ce sun ‘yantar da kasar “bayana shekaru 20 na fafutika kuma mun kori ‘yan kasashen waje”.

“Wannan lokaci ne na alfahari,” in ji shi.

RelatedPosts

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

“Muna son tabbatar da ganin Afghanistan ba ta sake tsunduma cikin yaki ba. Mun yafe wa dukkan mutanen da suka yake mu. Gaba ta zo karshe, ” a cewarsa Mujahid.

Koda ya amsa tabayar wata yar jaridar Aljazeera, akan yancin mata da kuma walwalarsu, yace mata zasuyi aiki kuma zaabasu hakinsu , haka zalika zasuyi karutu anma saidai yace dole sai sunbi dokoki adinin musulunci.

Yakara da cewa dukan gidajen jaridu, officishin jakadanci na kasashe da kungiyoyin jin kai nada damar cigabada aiyukansu kana kuma zasu basu kariya don ganin ba’á cutar da su ba.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Jami’an C-Watch

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

by Abubakar Ismail kankara
June 11, 2025
0

Wasu daga cikin jami’an Katsina Community Watch Corps (C-Watch) sunyi harbin uwa da wabi da harsasai a Mabai, karamar hukumar...

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Lagos, Najeriya — Babbar Kotun Tarayya da ke Ikoyi, jihar Lagos, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a D.E. Osiagor, ta yanke wa...

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Jami’an ƴan sanda a Jihar Kaduna sun tabbatar da kama mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani...

An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
0

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na cewa wasu mahara sun kashe mutum 37 a kauyen Darey Dey da ke yankin Banibangou...

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

by Maryam Umar Said
August 5, 2021
0

Rahotanni daga kasar Amurka na bayyana cewar Auren mashahurin mai kudin nan na duniya Bill Gates da matarsa Melinda French...

Jamhuriyar Nijar Ta Cika Shekara 61 Da Samun ’Yanci

Jamhuriyar Nijar Ta Cika Shekara 61 Da Samun ’Yanci

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
0

Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya taya takwaransa na Jamhuriyar Nijar, Mohammed Bazoum, murnar zagayowar ranar samun ’yancin kan kasar...

Next Post
An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

Farfesa Aminu Mohammed Dorayi: Wanda Ya Tuko Motar 406 Daga London Zuwa Kano.

Farfesa Aminu Mohammed Dorayi: Wanda Ya Tuko Motar 406 Daga London Zuwa Kano.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In