">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Masarautar Gaya Ta Sauke Wazirinta

by Abubakar Ismail kankara
June 19, 2025
in Labarai
0
Masarautar Gaya
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Masarautar Gaya da ke jihar Kano a arewacin Najeriya ta sanar da cire Alhaji Usman Alhaji daga mukaminsa na Wazirin Gaya.

Wannan mataki na masarautar ya fito ne daga wata sanarwa da mai magana da yawun masarautar, Munzali Muhammad Hausawa, ya fitar a yammacin Laraba, inda aka bukaci jama’a da su dauki batun da muhimmanci tare da yin abin da ya dace.

A cewar wata wasika da aka tura wa Alhaji Usman Alhaji, wanda kuma ya taba rike mukamin Sakataren Gwamnatin Jihar Kano a zamanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, masarautar ta bayyana cewa ta janye sarautar ne saboda wasu dalilai masu muhimmanci da ba za a iya watsar da su ba, kuma saukar ta fara aiki nan take.

Sakataren Masarautar Gaya, Alhaji Bello Halilu, ya bayyana godiyar masarautar ga Alhaji Usman Alhaji bisa irin gudunmawar da ya bayar lokacin da yake rike da mukamin Wazirin Gaya, musamman wajen tallafawa harkokin masarauta da ci gaban al’adu da tarihi.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Sanarwar ta kara da cewa wannan sauyi wani bangare ne na kokarin masarautar wajen kare mutunci da martabar sarauta da kuma tabbatar da daidaito da al’adun gargajiya da suka ginu bisa tarihi da tsari.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In