">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

by Abubakar Ismail kankara
March 3, 2021
in PC Games, Sport Stories
0
Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama
Share on FacebookShare on Twitter
">

Kungiyar kare hakkin Yarbawa ta Afenifere, tare da sanannen ɗan ta’addan nan Gani Adams, Sunday Adeyemo wanda akewa lakabi da Igboho da kuma Mutanen Odua karkashin jagorancin yarima Segun Osinbote sun shirya tsaf domin kaddamar da shirin nuna kyamar amfani da naman shanu a yankin.

Shirin wanda suka yiwa lakabi da “Anything, But Cow Day” za’a kaddamar dashi a ranar Jumua, 5 ga watan Maris din da muke ciki 2020.

An shirya hakan ne biyo bayan kauracewar da ‘yan kasuwar arewa sukayi wa kudancin kasar na kai kayayyakin amfanin gona da dabbobi kimanin kwanaki biyar.

A halin yanzu dai, Yajin aikin da masu dillancin shanu da kayan abinci suka fara karkashin hadakar kungiyoyin masu dillancin Shanu da kayan abinci na kasa (AUFCDN) ya shiga kwana na 5 Yajin aikin wanda ya kunshi kulle duk wata hanyar da za’a iya kai kaya data hada Arewacin kasar da Kudanci.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

A wani taro da tayi ranar Litinin a Abuja, Ƙungiyar dillalan kayayyakin abinci na Arewa AUFCDN tace, an gayyaci shugabannin ta zuwa hukumar DSS akan hana safarar kayan abinci da kuma shanu daga arewaci zuwa kudancin kasar.

Sakataren AUFCDN , Ahmed Alaramma, ya kara da cewa a yanzu haka shugaban kungiyar na tare da Jami’an tsaro na farin kaya DSS.

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Da Ɗumi-Ɗumi: Abinda Ɗaliban Makarantar Jangeɓe Suka Ce Bayan Samun Yanci

Wadanda Suka Sace Mu Sun Nemi Auren mu, Sun Ba Mu Lambobin Wayarsu - ‘yan matan makarantar Jangebe

Mun shigo da Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal, da sauransu don cin zaben 2015, bayan zabe, sun ki Komawa – Kawu Baraje

Mun shigo da Fulani daga Mali, Saliyo, Senegal, da sauransu don cin zaben 2015, bayan zabe, sun ki Komawa - Kawu Baraje

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In