">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Majalisa Ta Soke Bambanci Tsakanin Masu Digiri Da Masu HND

by Abubakar Ismail kankara
June 3, 2021
in Sport Stories
0
Addu’a Shugabanni Ke Buƙata Wajen Talakawa – Lawan
Share on FacebookShare on Twitter
">

Majalisar Dattijai a ranar Laraba ta amince da kudurin dokar haramta nuna bambanci tsakanin masu takardar shaidar digiri da masu babbar diflomar, wato HND.

Hakan ya biyo bayan la’akarin da majalisar ta yi da rahoton kwamitocinta kan Ayyyukan Gwamnati da Kamfanoni da kuma na Manyan Makarantu da na asusun TETFUND.

Shugaban hadin gwiwar kwamitocin, Sanata Ibrahim Shekarau ya ce, “Kafa dokar kawar da bambanci tsakanin masu shaidar takardar digiri da masu babbar diflomar HND a Najeriya, ko shakka babu zai bude kofar daga likkafar masu HND.

“Sannan zai taimaka wajen kawo daidaito tsakaninsu da takwarorinsu a sauran manyan makarantun kasar nan,” inji Shekarau.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Ya kara da cewa soke bambancin zai kuma taimaka gaya ta fuskar inganta aiki da tabbatar da adalci tare da bayar da gudunmawa sosai daga masu karatun HND a ma’aikatun gwamnati da kamfanoni.

Shugaban majalisar, Ahmad Lawan ya ce sahale kudurin dokar da majalisar ta yi zai kara wa daliban da suka halarci kwalejojin fasaha karsashi.

Don haka ya bukaci ma’aikatun gwamnatin da masu zaman kansu da su tabbatar da sun yi aiki da tanadin dokar da zarar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya rattaba mata hannu.

 

">

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Ta’adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano

Ta'adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano

Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya

Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In