">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Mahaifi Ya Kashe Diyarsa Mai Shekaru 18 a Kano

by Abubakar Ismail kankara
June 18, 2025
in Labarai
0
kashe diyarsa
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

">

Wani magidanci mai shekaru 60 da haihuwa, Adamu Mohammed, ya kashe diyarsa Zainab Adamu mai shekaru 18 a unguwar Dawakin Dakata da ke jihar Kano, yayin wata arangama a cikin gida.

Rahoton da Zagazola Makama, wata kafar labarai da ke mayar da hankali kan matsalolin tsaro a yankin tafkin Chadi, ya bayyana cewa lamarin ya faru ne da safiyar Litinin da misalin karfe 5:00 na safe. Ana zargin mahaifin ne da dukan diyarsa da wani abu mai nauyi wanda ya bar ta cikin rashin lafiya.

Bayan kusan awa biyu da faruwar lamarin, makwabta sun fara zargin wani abu ya faru, inda suka dauki matakin gaggawa na sanar da hukumomi. ‘Yan sanda sun kai dauki zuwa gidan, kuma an garzaya da yarinyar zuwa Asibitin Sir Sunusi Specialist da ke Kano.

Sai dai, likita a asibitin ya tabbatar da cewa yarinyar ta rasu sakamakon raunukan da ta samu.

An mika gawar Zainab ga iyalanta don yin jana’iza kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. A halin yanzu kuma, ‘yan sanda sun kama mahaifinta kuma ana cigaba da gudanar da bincike don gano musabbabin aikata wannan aika-aika.

Wani mazaunin unguwar ya bayyana lamarin a matsayin abin firgita da takaici, inda ya ce akwai bukatar kara wayar da kan al’umma game da illar tashin hankali a cikin gida, musamman tsakanin ‘yan uwa na jini.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Masarautar Gaya

Masarautar Gaya Ta Sauke Wazirinta

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In