">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, August 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Mahaifi Ya Kashe Diyarsa Mai Shekaru 18 a Kano

by Abubakar Ismail kankara
June 18, 2025
in Labarai
0
kashe diyarsa
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Wani magidanci mai shekaru 60 da haihuwa, Adamu Mohammed, ya kashe diyarsa Zainab Adamu mai shekaru 18 a unguwar Dawakin Dakata da ke jihar Kano, yayin wata arangama a cikin gida.

Rahoton da Zagazola Makama, wata kafar labarai da ke mayar da hankali kan matsalolin tsaro a yankin tafkin Chadi, ya bayyana cewa lamarin ya faru ne da safiyar Litinin da misalin karfe 5:00 na safe. Ana zargin mahaifin ne da dukan diyarsa da wani abu mai nauyi wanda ya bar ta cikin rashin lafiya.

Bayan kusan awa biyu da faruwar lamarin, makwabta sun fara zargin wani abu ya faru, inda suka dauki matakin gaggawa na sanar da hukumomi. ‘Yan sanda sun kai dauki zuwa gidan, kuma an garzaya da yarinyar zuwa Asibitin Sir Sunusi Specialist da ke Kano.

Sai dai, likita a asibitin ya tabbatar da cewa yarinyar ta rasu sakamakon raunukan da ta samu.

RelatedPosts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

An mika gawar Zainab ga iyalanta don yin jana’iza kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. A halin yanzu kuma, ‘yan sanda sun kama mahaifinta kuma ana cigaba da gudanar da bincike don gano musabbabin aikata wannan aika-aika.

Wani mazaunin unguwar ya bayyana lamarin a matsayin abin firgita da takaici, inda ya ce akwai bukatar kara wayar da kan al’umma game da illar tashin hankali a cikin gida, musamman tsakanin ‘yan uwa na jini.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Next Post
Masarautar Gaya

Masarautar Gaya Ta Sauke Wazirinta

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In