">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 18, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kwaskwarimar Kudin tsarin Mulki, Zamu kula da sa Ra’ayoyi da Kudirorin Jama’a-Sanata Barkiya.

by Abubakar Ismail kankara
May 27, 2021
in Sport Stories
0
Kwaskwarimar Kudin tsarin Mulki, Zamu kula da sa Ra’ayoyi da Kudirorin Jama’a-Sanata Barkiya.
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

">

Daga Abdullahi Alhassan.

Sanata mai wakiltar mazabar Katsina ta Tsakiya a Majalissar Dattawa, wato Sanata  Injiniya, Kabir Abdullahi Barkiya , yace sun karbi kudirori da bam da bam a zaman da sukayi na kwana biyu a Shiyar Arewa maso yamma da ya gudana a jahar kaduna.

Sanata Barkiya yace Kudirorin da suka karba sun hada da Kirkiro Jahohi da ga Jahohin dake wan nan Shiya kamar a Kaduna Kirkiro Jaha Gurara wanda Al’ummar Kudanci Kaduna suka gabatar wato Sokapu, da kuma neman Karaduwa daga Jahar Katsina sauran sun hada da Kano inda Suka nema a kirkiro Jahar Ghari da Tuga , sai kuma wanda ya nemi a Chanza wa Karamar hukumar Kunci dake jahar zuwa Ghari, haka ma an samu ra’ayi don kirkiro jahar Hadeja daga jahar Jigawa a yau.

Ya kuma cigaba da cewa sauran bukatun sun hada da kirkiro Yan sandan Jahohi don Taimakawa matsalar tsaro, Su kuwa Ma’aikatan Kananan hukumomi neman yancin Chin gashin Kai sukayi tare kuma da raba su daga Asusun hadaka da ga Johohi, Sanata Barkiya ya cigaba da cewa ashirye suke don ganin sunyi dokoki da suka dace da Yan Najeriya lura da cewa suna Wakiltar Kasa ne don haka daga lukaci zuwa lokaci zasu cigaba da Kwaskwarimar kundin tsarin Mulkin don samar da dokoki da suka dace da Kasar nan, Wan nan Zama dai na Karbar Ra’ayoyin Jama’a Ya gudana ne a Mazabu Shida da ake da shi a kasar nan , inda aka zauna a Cibiyoyi 12 don karbar ra’ayoyin jama’ar dake shiyar arewa maso yanma.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Yan bindiga Sun Sako Daliban Jamiar Greenfield A Kaduna

Yan bindiga Sun Sako Daliban Jamiar Greenfield A Kaduna

Yanzu Yanzu: Yan Ta’adan IPOB sun kashe Ahmed Gulak saboda umarnin Nnamdi Kanu na zama – gida

Yanzu Yanzu: Yan Ta'adan IPOB sun kashe Ahmed Gulak saboda umarnin Nnamdi Kanu na zama - gida

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In