">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
June 20, 2025
in Labarai
0
Kotun Ta Yanke Wa Barawan  Takalman Masallata Hukuncin Zaman Gidan Yari a Kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Wata kotun Shari’a da ke zama a Magajin Gari, Jihar Kaduna, ta yanke wa wani matashi mai suna Yusuf Usman hukuncin daurin watanni shida a gidan yari bisa laifin satar takalman masallata a masallacin Government College.

Usman ya amsa laifukan kutsen haramtacciyar hanya da sata, inda alkalin kotun, Malam Kabir Muhammad, ya yanke masa hukunci a ranar Talata. Duk da haka, alkalin ya ba shi zabin biyan tarar naira dubu biyar (₦5,000) maimakon zaman gidan yari.

Bayan haka, kotun ta umarci Usman da ya biya naira dubu dari da hamsin (₦150,000) a matsayin diyya ga kwamitin masallacin. Alkalin ya gargade shi cewa rashin biyan wannan kudin diyya zai kai shi ga kara shafe shekara guda a gidan yari.

Tun da farko, mai gabatar da kara, ASP Luka Sadau, ya bayyana wa kotu cewa an kama wanda ake zargi ne a ranar 13 ga Yuni, bayan da membobin kwamitin masallacin suka damke shi suka mika shi ga ‘yan sanda.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

A cewar Sadau, “Bayan sallar Jumma’a, wanda ake zargin ya saci takalma na darajar naira dubu dari (₦100,000) mallakin wasu masallata. A lokacin bincike, ya amsa cewa yana yawan zuwa masallaci a ranakun Jumma’a domin satar takalma, wanda daga bisani yake kaiwa kasuwar Litinin ko Maraban Rido domin sayarwa.”

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

Fashewar Bam a Gidan Yan Gwan-Gwan Yayi Sanadiyar Mutuwar Mutane 5 da Jikata Wasu Da Dama A Kano.

yan bindiga sun kai hari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma Fiye da 30 a Kankara, Jihar Katsina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In