">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

‘Kashe $1.5bn Wajen Gyara Matatar Man Fatakwal Almubazzaranci Ne

by Abubakar Ismail kankara
March 22, 2021
in Sport Stories
0
Share on FacebookShare on Twitter
">

Wani fitaccen dan kasuwa kuma mamallakin bankin Stanbic IBTC a Najeriya, Mista Atedo Peterside ya shawarci Gwamnatin Tarayya da ta dakatar da yunkurin da take yi na kashe kimanin Dalar Amurka biliyan daya da rabi wajen gyara matatar mai ta Fatakwal.

Hamshakin dan kasuwar, a cikin wani sako da ya wallafa a sahfinsa na Twitter ranar Litinin ya bayyana yunkurin a matsayin wani mataki na barnar kudade na ba gaira ba dalili.

Ya ce, “Ya kamata Gwamnatin Tarayya ta dakatar da yunkurin da take yi na kashe $1.5bn wurin gyara matatar man Fatakwal saboda barnar kudi ce tsagwaronta kuma lamarin na janyo cece-kuce a kasa.”

Mista Peterside wanda kuma shine shugaban Gidauniyar Anap ya kuma ce kamata ya yi gwamnatin a maimakon hakan ta yi nazari kan shawarar da kwararru suka ba ta ta duba yuwuwar sayar da matatar ga ’yan kasuwa.

“Kwararru da dama sun bayar da shawarar cewa abin da zai fi amfani shine a sayar da wannan matatar domin a ba masu zuba jari damar tafiyar da ita har ta dawo aiki ka’in da na’in da kudadensu.”

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Ko a makon da ya gabata dai sai da tsohon Mataimakin Shaugaban Kasa Atiku Abubakar ya kalubalanci yunkurin na gwamnati wanda ya ce kamata ya yi ma a bincike shi.

">
">

Ya kuma ba da shawarar cewa kamata ya yi sayar da ita sannan a yi amfani da kudaden wajen samarwa da mutane ayyukan yi.

DAILY EPISODE HAUSA
KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

 

Source: Aminiya
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Yadda Mutanen Jingir Suka Yi Wa ’Yan Bindiga Kofar Rago

Yadda Mutanen Jingir Suka Yi Wa ’Yan Bindiga Kofar Rago

A wuri daya muke shan ruwa da dabbobinmu – wasu mutanen Kano

A wuri daya muke shan ruwa da dabbobinmu - wasu mutanen Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In