">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Karamar Hukuma Na Da Hanyoyin Samun Kudin Shiga – Honarabil Amoke.

by Abubakar Ismail kankara
April 20, 2021
in Uncategorized
0
Karamar Hukuma Na Da Hanyoyin Samun Kudin Shiga – Honarabil Amoke.
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Fitacchen dan gwagwarmayar nan wan da ya rikida zuwa dan takarar shugabancin karamar hukuma Kaduna ta Arewa Mallam Yusuf Idris Amoke, yace karamar hukumar Kaduna ta Arewa na da hanyoyin samun Kudin shiga da in aka yi anfani da su zai hana karamar hukumar dogara da Kudin shigar da ake samu daga Gwamnatin tarayya a kowani wata,

Honarabil Amoke ya baiyana haka ne lokacin shan ruwa bude baki ,da ‘yan Jaridu a Kaduna yace yanada tsari da zai bullo dashi ta hanyar amfani da hanyoyin da suka hada da anfani da Kungiyoyi don karban haraji a sauwake ba tare da tsare Mutane da cin zarafinsu don karban Haraji ba,hakan zai rage sulalewar harajin kamar yarda ake gani a baya,


Bugu da Kari, a matsayina na masanin muhalli zanyi amfani da matasa ta hanyar sarrafa Shara don Alkintawa zuwa abu mai amfani da zai samar wa da karamar hukumar kudin shiga,kaga kenan zakaga mata da matasa sun samu abunyi kenan zai zama duk wani rubobi ko ledoji an nema anrasa saboda an halkinta su sun zama kudi kenan,

Daga karshe yayi kira da ‘yan Jaridu akan Jaddada Muhimmancin zaman lafiya tare kuma da tunasantar da Shugabanni don samar da kyakkyawan shugabanci da zai magance matsalar tsaro da ke fuskantar sassa dabam- dabam na kasar nan.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Shi kuwa da yake nashi Jawabin ,Mataimakin shugaban yan Jarida na kasa Shiyar Arewa maso Yamma NUJ Zone A, wanda ya yi magana a madadin yan Jaridun ,Kwamarad Yusuf Idris, yace yan Jarida a shirye suke na ganin sungoyi bayan cigaba da mahukunta ke samarwa ga al’ummarsu , inda yayi kira da cewa kofar yan Jaridu a bude take na yayata abubuwa cigaba da Shugabanni ke samarwa al’ummumin su kasan cewar su dilka na hudu dake sa ldo don ganin cewa sauran ginshikan Gwamnati Uku da suka hada da bangaren Gwamnati,sashin Shari’a da kuma yin doka, sun sauke nauyin daya rataya a kansu na Samar na abubuwan mure rayuwa.

Daga Abdullahi Alhassan Kaduna.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KUBIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Yadda Rusau Yamaida  Magidanci Kwana A Filin Allah A Kaduna

Yadda Rusau Yamaida Magidanci Kwana A Filin Allah A Kaduna

Bidiyo: Yadda aka kashe yaro ɗan shekaru 12, Aka ƙona Gawar a Rigasa kaduna

Bidiyo: Yadda aka kashe yaro ɗan shekaru 12, Aka ƙona Gawar a Rigasa kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In