">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
in Sport Stories
0
Murar Tsuntsaye
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk wani zargi na cutar murar tsuntsaye (bird flu) ga hukumomin da abin ya shafa.

Wannan kiran ya zo ne bayan samun rahoton wani matashi daga ƙaramar hukumar Gwale wanda Agwaginsa suka kamu da cutar. Gwajin da aka gudanar a asibitin dabbobi na Gwale ya tabbatar da cewa murar tsuntsaye ce ta kama Agwagin.

A sakamakon haka, ma’aikatar aikin gona ta rufe wurin, ta kashe sauran tsuntsayen da ke wurin, sannan ta tsaftace wuraren kiwo da kasuwanci a kasuwar Janguza, inda aka ce matashin ya sayo tsuntsayen.

Haka kuma, an wayar da kan masu sana’ar sayar da tsuntsaye game da hadarin cutar don hana yaduwarta. Kwamishinan lafiya na jihar, Dr. Abubakar Labaran Yusuf, ya tabbatar da cewa ba a kai ga ɓarkewar cutar ba.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Ya ce ana daukar matakan gaggawa tare da haɗin gwiwar ma’aikatun aikin gona, muhalli, da albarkatun ruwa don kare lafiyar jama’a da dukiyoyinsu.

Kwamishinan ya shawarci masu kiwon tsuntsaye su lura da alamun cutar kamar zazzabi da kumburin idanu a cikin tsuntsayensu, tare da daukar matakan kariya. Ya kuma tabbatar da cewa gwamnati za ta ci gaba da wayar da kai da sanar da jama’a game da halin da ake ciki.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA X

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Katsina Zuwa Jibia

Hanyar Katsina Zuwa Jibia Tana Buƙatar Taimakon Gaugawa …

by Abubakar Ismail kankara
January 9, 2025
0

Daga: Muhammad Aminu Kabir Matafiya akan hanyar Katsina zuwa Jibia na cigaba da kokawa akan rashin kyawon hanya musamman a...

Next Post
kuri’a

INEC Ta Cire Masu Rajistar Kuri’a 7,746 da Suka Rasu

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In