">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Jami’an Tsaron ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wani Ƙasurgumin Dan Ta’adda Mai Suna Likita.

by Abubakar Ismail kankara
August 21, 2021
in Tsaro1
0
Jami’an Tsaron ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wani Ƙasurgumin Dan Ta’adda Mai Suna Likita.
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

‘YAN BINDIGA SUN AFKAWA KAUYEN JEKA AREDA KARAMAR HUKUMAR KANKARA.

Yan bindiga sun sace mutum 60 a Zamfara.

Bazamuyi Sulhu Da Ýan Bindiga Ba – Buhari

Saurari Shiein Hasken Tsaro

">

 

Jami’an ƴan sanda sun kama wani ɗan ta’adda da ake masa lakabi da Likita a kan hanyar Akwanga jihar Nasarawa ya nufi garin Jos jihar Filato

Ƴan sanda sun cafkeshi akan mashin yana dauke da magazin na bindigar AK47 sama da 50 da kuma harsashin bindiga na AK47 sama da guda 200 zai kai jihar Filato

Likita ya bayyana cewa akwai sauran abokansa guda 6 suna dauke da kayan ta’addanci irin nasa, zasu kai garin Jos jihar Filato, yanzu haka yana tsare a ofishin ‘yan sanda na garin Akwanga

Me zaku ce akan wannan nasara da jami’an tsaron sukesamu?

 

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Yan bindiga sun sace mutum 60 a Zamfara.

‘YAN BINDIGA SUN AFKAWA KAUYEN JEKA AREDA KARAMAR HUKUMAR KANKARA.

by Abubakar Ismail kankara
January 4, 2022
0

Ruhontonni sun tabbatar dacewa dasanyisun safiyar yau Talata yanbindiga dauke da bindigu kirar Ak47 suka afkawa garin Jeka Areda dake...

Yan bindiga sun sace mutum 60 a Zamfara.

Yan bindiga sun sace mutum 60 a Zamfara.

by Abubakar Ismail kankara
August 21, 2021
0

'Yan bindiga sun sace mutum 60 a Zamfara. Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi ne sun yi garkuwa...

Bazamuyi Sulhu Da Ýan Bindiga Ba – Buhari

Bazamuyi Sulhu Da Ýan Bindiga Ba – Buhari

by Maryam Umar Said
August 5, 2021
0

Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewar bazata yi sulhu da masu garkuwa da mutane da kuma 'yan bindiga ba. Karamin...

Saurari Shiein Hasken Tsaro

Saurari Shiein Hasken Tsaro

by Abubakar Ismail kankara
March 22, 2021
0

https://soundcloud.com/dailyepisode/shirin-hasken-tsaro https://youtu.be/FeFR1E83bQc   DAILY EPISODE HAUSA KU BIYO MU A FACEBOOL DA TWITTER  

Next Post
15 Daga Cikin Daliban Bethel Baptist Sun Qara Samun Kubuta – Kaduna

15 Daga Cikin Daliban Bethel Baptist Sun Qara Samun Kubuta - Kaduna

Sabuwar Dokar Man Fetur Ba Za Ta Sa Ýan Najeriya A Wahalaba – PPPRA

Sabuwar Dokar Man Fetur Ba Za Ta Sa Ýan Najeriya A Wahalaba - PPPRA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In