">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Tuesday, October 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Harin Kagara: An Sake Bude Makarantu A Neja

by Abubakar Ismail kankara
March 29, 2021
in Medicine, Sport Stories
0
Da Ɗumi-Ɗumi: Kali Video Ɗaliban Kagara Da aka Sako
Share on FacebookShare on Twitter
">

Gwamnatin Jihar Neja ta ba da umarnin bude daukacin makarantun gwamnatin da ta rufe bayan an yi garkuwa da daliban makarantar sakandaren GSC Kagara a Jihar.

Kwamishinar Ilimi ta Jihar Neja, Hannatu Salihu ce ta sanar da haka bayan kusan wata biyu da rufe marakantun bayan harin Makarantar Kagara.

Daily Episode Hausa ta nuna  Video Ɗaliban Kagara Da aka Sako

“Dukkannin makarantun gwamnati za su ci gaba da darusa ranar 29 ga Maris, 2021. Makarantun kwana da ke cikin birane kuma ranar 6 ga Afrilu, 2021,” inji sanarwar da ta fitar.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Ta kara da cewa, “Makarantun kwana da ke kauyuka marasa hadari sosai kuma za su koma a matsayin na je-ka-ka-dawo daga ranar 6 ga Afrilu, 2021.

“Wadanda ke wurare masu hadari sosai kuma da za a koma gudanar da su a dunkule kuma, sai nan gaba za a sanar da ranar bude su bayan daukar cikakkun matakan tsaro.

“Daliban da ke makarantun kwana a wasu wurare wadanda yanzu za su koma na je-ka-ka-dawo kuma za a mayar da su makarantun garuruwannsu.”

Bayan garkuwa da daliban Makarantar Kagara da ’yan bindiga suka yi da dalibai 27 da kuma ma’aikata da iyalansu, gwamnatin Jihar ta rufe makarantun kwanan da ke jihar.

Daga baya masu garkuwar sun sako su a ranar 27 ga watan Fabrairu, bayan kwana 17 a hannunsu a cikin dajin da suka kai su, tun ranar 10 ga watan da suka yi awon gaba da su.

Bayan kwanaki kuma, gwamantin ta ba da umarnin rufe ragowar makarantun, domin ba wa hukumomin taro damar gudanar da bincike da kuma fito da tsarin tabbatar da tsaro a makarantu.

">
">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post

Yadda 'Yan sanda sun ceto mutum 5, sun kashe ɗan fashi a Kaduna

Taron Tinubu A Kano Baiyi Armashi ba, Osinbajo, Gbajabiamila, Aregbesola Da Mutane da dama Sunki Halartar Taron

Taron Tinubu A Kano Baiyi Armashi ba, Osinbajo, Gbajabiamila, Aregbesola Da Mutane da dama Sunki Halartar Taron

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In