">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, August 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Hajjin Bana: Ba Ma Hada Maza da Mata a Masauki — Gwamnatin Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
June 2, 2025
in Labarai
0
Hajjin Bana: Ba Ma Hada Maza da Mata a Masauki — Gwamnatin Kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

">
Gwamnatin Jihar Kaduna ta karyata rahoton da ke cewa an hada maza da mata alhazan jihar a masauki guda a kasa mai tsarki.
">

Rahoton, wanda jaridar Hajj Reporters ta wallafa, ya yi zargin cewa wasu daga cikin alhazan jihar mata da maza na kwana a wuri daya a Saudiyya.

Sai dai, a wani jawabi da hukumar kula da jin daɗin alhazai ta jihar Kaduna (KSPWA) ta fitar a ranar Lahadi, ta ce wannan zargi ba shi da tushe balle makama.

Hukumar ta bayyana cewa tun asalinsu ba su saba hada maza da mata a masaukai ba, kuma lamarin ya ba su mamaki ganin yadda rahoton ya bayyana hakan ba tare da bincike ba.

A cewar jawabin:

“Muna da kwararrun jami’an yada labarai da masu magana da yawun hukumar. Amma, abin mamaki, jaridar ba ta tuntubi kowa daga cikin mu ba kafin wallafa rahoton.”

Hukumar ta kara da cewa tana mutunta doka da tsarin addini, kuma ba za ta taba aikata abin da ya saba da ka’ida ko addini ba.

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Hotuna: Rundunar Tsaro Ta Ragargaza Ƴan Ta’adda da Sansaninsu a Borno

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

A wasu hotuna da rundunar sojin Najeriya ta fitar, an nuna yadda dakarunta suka samu nasarar kashe ƴan ta’adda da...

Fursunoni

Fursunoni 58 Sun Rubuta Jarabawar NECO A Gidan Yarin Kano

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa (NCoS) reshen jihar Kano ta bayyana cewa fursunoni 58 ne suka zana...

Next Post
boma-boman

Boko Haram Sun Hallaka 9, Sun Jikkata Da Dama da Bam a Tashar Mota a Borno

Sallar Layya: Cinkoso Ya Rike Dubban Matafiya a Hanyar Abuja-Kano

Sallar Layya: Cinkoso Ya Rike Dubban Matafiya a Hanyar Abuja-Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In