">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Gwamnatin Saudiyya Ta Amince a  Binne Marigayi Alhaji Aminu Dantata a Madina

by Abubakar Ismail kankara
June 29, 2025
in Labarai
0
Marigayi Alhaji Aminu Dantata
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

">

Gwamnatin Saudiyya ta amince a gudanar da jana’iza tare da binne marigayi kuma attajirin ɗan kasuwa, Alhaji Aminu Alhassan Dantata, a birnin Madina – daya daga cikin biranen masu tsarki a ƙasar Saudiyya.

Wannan na zuwa ne bayan rasuwar marigayin da ta auku a safiyar Asabar a Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE), inda ya kwanta dama bayan doguwar jinya.

A cewar Babban Sakataren marigayin, Mustapha Abdullahi Junaid, cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya bayyana cewa an kammala dukkan shirye-shirye da suka dace, kuma hukumomin Saudiyya sun amince da bukatar iyalan marigayin na a binne shi a garin Madina.

“Alhamdulillah an samu amincewar hukumomi. Za a ɗauki marigayin daga Abu Dhabi zuwa Madina domin gudanar da jana’iza da binnewa gobe da safe, in sha Allah,” in ji Mustapha.

Iyalansa sun bayyana cewa burin marigayin tun a rayuwarsa shi ne a binne shi a birnin Madina – birnin da Annabi Muhammad (S.A.W) ya rayu kuma aka binne shi.

Ko da yake an dakatar da binnewar nan take, an gudanar da sallar jana’iza ga marigayin a Kano a matsayin sallar ga’iba, wadda fitaccen malamin addini, Sheikh Ibrahim Khalil, ya jagoranta tare da dimbin jama’a da suka halarta.

Marigayi Alhaji Aminu Dantata, wanda ya kasance ɗaya daga cikin fitattun ‘yan kasuwa da masu taimakon al’umma a Najeriya, ya bar tarihin gado mai ɗimbin daraja a bangaren kasuwanci da jin ƙai ga marasa ƙarfi.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK 

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
yan bindiga

Ba Zaman Sulhu Idan Har Kana Ci Gaba da Ta’addanci — Gwamnatin Sakkwato Ga Bello Turji

fasahar ƙirƙirar basira

AI na Barazana Ga Ayyuka Sama da Miliyan 92 a Duniya — Farfesa Umaru Pate

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In