">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Goge Rubutun Buhari: Gwamnatin Tarayya Ta Zargi Tiwita Da Goyon Bayan Biyafira

by Abubakar Ismail kankara
June 3, 2021
in Sport Stories
0
SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

">
">

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnatin tarayya ta ce tana zargin Kamfanin sadarwar zamani na Twitter da munafunci bayan kamfanin ya goge wani bayani da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi.

A wasu sakonni da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aika a dandalin Twitter, ya ja-kunnen ‘yan bana-kwai da suke kokarin jawo sabon yakin basasa da su shiga taitayinsu kada allura ta tono garma.

Rahotanni sun bayyana cewar bayan an kai wa kamfanin Twitter kuka, sun goge maganar da shugaban kasar ya yi a ranar Talata ba tare da wani ɓata lokaci ba.

A martanin da ya bayar Ministan yada labarai na kasa, Alhaji Lai Mohammed, yana zargin kamfanin da rashin adalci. Alhaji Lai Mohammed yake cewa Twitter sun yi mursisi a lokacin da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu yake aika sakonnin da suke tunzura al’umma.

A cewar Ministan, Twitter ba ta ga dalilin goge sakonnin Nnamdi Kanu da suka yi sanadiyyar kashe ‘yan sanda da aka rika yi a yankin Kudancin Najeriya ba, sai rubutun mai girma Shugaban ƙasa. Haka zalika, Lai Mohammed ya zargi Twitter da nuna irin wannan son-kan a lokacin da aka yi zanga-zangar EndSARS wanda a karshe lamarin ya zama ta’asa.

Ministan yayi mamakin yadda kamfanin ke ganin akwai matsala a bayanin da shugaban kasar ya yi, ya ce gwamnati ba za ta zama sakarya ba. Ministan yake cewa:

“Wata kungiya ta na bada umarni ga ‘ya ‘yanta su kai hari a ofishin ‘yan sanda, su kashe jami’an tsaro, su kai farmaki a gidajen yari, a kashe gandurobobi, amma kuna cewa shugaban kasa ba zai iya magana domin ya nuna fushinsa ba?”

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Addu’a Shugabanni Ke Buƙata Wajen Talakawa – Lawan

Majalisa Ta Soke Bambanci Tsakanin Masu Digiri Da Masu HND

Ta’adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano

Ta'adanci: Jami’an Tsaro Sun Fara Sintiri A Dazukan Jihar Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In