">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Monday, October 13, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Ganduje Ya Yaba Wa Kansilan Da Ya Nada Mataimaka 18 A Jihar Kano

by Abubakar Ismail kankara
March 23, 2021
in Uncategorized
0
Ganduje Ya Yaba Wa Kansilan Da Ya Nada Mataimaka 18 A Jihar Kano
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yaba wa Kansilan gundumar Guringawa a cikin Karamar Hukumar Kumbotso, Hon. Muslihu Yusuf Ali wanda kwanan nan ya nada mataimaka 18 a karkashin ofishinsa domin su taimaka masa wajen tafiyar da ayyukansa a bangarorin mabanbanta.

A wata takarda da mai taimakawa Gwamna na musamman akan harkokin siyasa, Hon. Muhammad Sani Tarauni ya aike wa Kansilan, Ganduje ya ce “Labari ya ishe mu game da namijin kokarin da ka yi wajen nada mataimaka 18 domin ganin ka samu nasarar gudanar da ayyukanka, da ciyar da yankin ka gaba. Na tabbata babu wani mutum mai irin matsayin ka da ya taba yin irin wannan abu da ka yi”

Gwamna Ganduje ya kara da cewa “Hakika samun mutum irinka a Jihar Kano babban cigaba ne ga demokradiyya. Mun san cewa babu wani tanadi da aka yi na irin wannan, amma ka dauki dawainiyar su cikin albashinka”.

Da karshe Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga takwarorinsa da sauran masu mulki da su yi koyi da halayen Muslihu Yusuf Ali don cigaban al’umma.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

DAILY RPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Igboho bai Kai Matsayin Magana da yawun yarbawa ba, Jihar Ondo Zata Cigabda Zamaa a Najeriya – Akeredolu

Igboho bai Kai Matsayin Magana da yawun yarbawa ba, Jihar Ondo Zata Cigabda Zamaa a Najeriya – Akeredolu

Zan Kunyata Malaman Kano Ranar Muƙabala – AbdulJabbar Kabara

An Janye Karar Da Ta Hana A Yi Mukabalar Sheikh Abduljabbar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In