">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, August 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Farfesa Na Jami’ar Usmanu Danfodiyo Ya Rasu Yana Jiran Taimakon Kudin Magani

by Abubakar Ismail kankara
June 6, 2025
in Labarai
0
Jami’ar Usmanu Danfodiyo
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

">

Wani Farfesa a Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sokoto, Farfesa Abubakar Roko, ya rasu bayan fama da rashin lafiya mai tsanani, yana jiran tallafin kudin da za a yi masa tiyata a ƙasar Masar.

Marigayin, wanda malami ne a Sashen Kimiyyar Kwamfuta, a cikin Kwalejin Kimiyya da Lissafi, na buƙatar naira miliyan 13 domin yin tiyata da zunman ceto ransa a cibiyar lafiya da ke ƙasashen waje.

A kokarin ganin an ceci rayuwarsa, Ƙungiyar Tsofaffin Daliban Jami’ar ta roƙi jama’a da su bada gudummawa ta hanyar kafafen sada zumunta. Sai dai, har rai yai halinsa, ba a samu cika adadin kuɗin da ake bukata ba.

An tabbatar da rasuwar malamin ne ta shafin Facebook na ƙungiyar tsafin dalibai na jami’ar, inda suka bayyana cewa:

“Muna cikin jimami da alhini da mummunan rashin Farfesa Abubakar Roko. Ya kasance malami a Sashen Kimiyyar Kwamfuta har zuwa karshen rasuwarsa. Muna godiya ga dukkan waɗanda suka bayar da tallafi da addu’o’i a lokacin wannan ƙalubale. Allah ya saka da alheri, ya jikansa da rahama.”

Rasuwar ta haddasa martani daga al’umma a shafukan sada zumunta, inda da dama ke sukar gwamnati saboda rashin tallafi ga lafiyar malamai. Wasu na kiran a gyara fannin lafiya da walwalar ma’aikata, musamman a harkar ilimi.

Rasuwar Farfesa Roko ta sake bayyana irin gagarumin gibin da ke cikin tsarin kiwon lafiya a Najeriya, wanda ke barin jama’a cikin hali na nema da roƙon tallafi don kula da lafiyar su.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK 

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wadanda Suka Kashe Tsohon Kwamishina a Katsina

by Humaira Muhammad
July 30, 2025
0

Babbar Kotun Jihar Katsina mai lamba 9, karkashin jagorancin Mai Shari’a I.I. Mashi, ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyu...

cutar gastroschisis

Ana Neman Tallafin Jama’a Domin Ceto Jariri da Aka Haifa da Cutar Gastroschisis a Jigawa

by Abubakar Ismail kankara
July 30, 2025
0

Kasa da sa’o’i 24 da haihuwarsa, jariri mai suna Salisu Sale wanda aka haifa da cutar gastroschisis – wata larura...

ambaliya

An buƙaci ‘yan Kano da Jigawa da ke kewayen Tiga Dam da su tashi saboda fargabar ambaliyar ruwa

by Abubakar Ismail kankara
July 25, 2025
0

Biyo bayan hasashen da Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) da Hukumar Kula da Ruwa ta Ƙasa (NIHSA) suka fitar, wanda...

Jamil Mabai

Gwamnan Katsina ya naɗa Jamil Mabai a matsayin Mataimaki na Musamman

by Abubakar Ismail kankara
July 19, 2025
0

A wani mataki na ƙarfafa shugabanci da inganta hanyoyin sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar...

Hotuna: Rundunar Tsaro Ta Ragargaza Ƴan Ta’adda da Sansaninsu a Borno

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

A wasu hotuna da rundunar sojin Najeriya ta fitar, an nuna yadda dakarunta suka samu nasarar kashe ƴan ta’adda da...

Fursunoni

Fursunoni 58 Sun Rubuta Jarabawar NECO A Gidan Yarin Kano

by Abubakar Ismail kankara
July 7, 2025
0

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa (NCoS) reshen jihar Kano ta bayyana cewa fursunoni 58 ne suka zana...

Next Post
Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In