">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Farfesa Na Jami’ar Usmanu Danfodiyo Ya Rasu Yana Jiran Taimakon Kudin Magani

by Abubakar Ismail kankara
June 6, 2025
in Labarai
0
Jami’ar Usmanu Danfodiyo
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

">

Wani Farfesa a Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sokoto, Farfesa Abubakar Roko, ya rasu bayan fama da rashin lafiya mai tsanani, yana jiran tallafin kudin da za a yi masa tiyata a ƙasar Masar.

Marigayin, wanda malami ne a Sashen Kimiyyar Kwamfuta, a cikin Kwalejin Kimiyya da Lissafi, na buƙatar naira miliyan 13 domin yin tiyata da zunman ceto ransa a cibiyar lafiya da ke ƙasashen waje.

A kokarin ganin an ceci rayuwarsa, Ƙungiyar Tsofaffin Daliban Jami’ar ta roƙi jama’a da su bada gudummawa ta hanyar kafafen sada zumunta. Sai dai, har rai yai halinsa, ba a samu cika adadin kuɗin da ake bukata ba.

An tabbatar da rasuwar malamin ne ta shafin Facebook na ƙungiyar tsafin dalibai na jami’ar, inda suka bayyana cewa:

“Muna cikin jimami da alhini da mummunan rashin Farfesa Abubakar Roko. Ya kasance malami a Sashen Kimiyyar Kwamfuta har zuwa karshen rasuwarsa. Muna godiya ga dukkan waɗanda suka bayar da tallafi da addu’o’i a lokacin wannan ƙalubale. Allah ya saka da alheri, ya jikansa da rahama.”

Rasuwar ta haddasa martani daga al’umma a shafukan sada zumunta, inda da dama ke sukar gwamnati saboda rashin tallafi ga lafiyar malamai. Wasu na kiran a gyara fannin lafiya da walwalar ma’aikata, musamman a harkar ilimi.

Rasuwar Farfesa Roko ta sake bayyana irin gagarumin gibin da ke cikin tsarin kiwon lafiya a Najeriya, wanda ke barin jama’a cikin hali na nema da roƙon tallafi don kula da lafiyar su.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK 

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Sojojin Najeriya Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In