">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Tuesday, October 14, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Fada A Jirgi: Okorocha Bai Ga Komai Ba Tukuna —Basarake

by Abubakar Ismail kankara
March 30, 2021
in Sport Stories
0
Fada A Jirgi: Okorocha Bai Ga Komai Ba Tukuna —Basarake
Share on FacebookShare on Twitter
">

Basaraken da suka ba hamata iska da tsohon Gwamnan Imo, Rochas Okorocha, ya ce, Eze Cletus Ikechukwu Ilomuanya, ya ce Okorocha ya guji haduwarsu na biyu domin har yanzu da sauran rina a kaba.

inda ya kwakkwada wa tsohon gwamnan sanda, a hanyarsu ta zuwa Abuja daga Owerri, Imo babban birnin Jihar Imo.

“Kwatar sa da aka yi da kyar bayan luguden naushin da basaraken ya yi mishi a cikin jirgin Air Peace somin tabi ne,” inji wata sanarwar da ya fitar.

A lokacin shugabancin Okorocha a Jihar Imo ne ya tube Eze Cletus daga sarautarsa da mukamin Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Imo, ya kuma ki mayar da shi kan kujerar, duk da umarnin kotu.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Labarin fadar shugabannin biyu ya karade kafafen sada zumunta, amma daga baya wata kafar intanet ta ruwaito cewa basaraken ya musanta yin sa-in-sa da Okorocha a cikin jirgi.

Amma wata sanarawa da Eze Cletus, ya fitar da hannun kakakinsa, Kennedy Eweam, ya karyata labarin kafar intanet din.

Eze Cletus ya ce har yanzu bai yafe wa Okorocha ba, kuma ya kwana da shirin wani sabon karon batta, duk lokacin da suka sake gamuwa.

Sanarwar ta ce, ba don Allah Ya kiyaye ba, da basaraken ya lugwigwita Okorocha fiye da yadda ya yi masa.

">

“Bincikenmu ya gano cewa tsohon gwamnan ne ya dauki hayar kafar intanet din domin karyata labarin irin wulakancin da aka yi masa.

“Muna takaicin irin sakarci da wadancan ’yan jarida suka yi. Okorocha ya riga ya ja wa kansa bakin jini, ta yadda ba yadda ba abin da zai yi a ga farinsa.

“Okorocha ya tuna cewa kaikayi komawa take yi kan mashekiya.

">

“Akwai ma wasu ’yan Jihar Imo da ke jiran ranar da Allah zai hada su da Okorocha a kan hanya,” inji sanarwar.

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Taron Tinubu A Kano Baiyi Armashi ba, Osinbajo, Gbajabiamila, Aregbesola Da Mutane da dama Sunki Halartar Taron

Yunwa ta ishi ‘yan Nageria, a daina kame-kame a basu tallafi kawai - Tinubu ya gayawa Buhari March 30, 2021 by hutudole

Ko ke ‘Yan ta’adda Suka sace bazan biya kudin fansa ba El’rufa’i ya faɗawa matarsa Hadiza.

Ko ke ‘Yan ta’adda Suka sace bazan biya kudin fansa ba El’rufa’i ya faɗawa matarsa Hadiza.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In