">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Eid-Al-Fitr: Buhari Ya Soke Gaisuwar Sallah

by Abubakar Ismail kankara
May 10, 2021
in Sport Stories
0
SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER
Share on FacebookShare on Twitter
">

Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci al’ummar Najeriya da su yi kaffa-kaffa yayin gudanar da bukukuwan Idin Karamar Sallar bana, kasancewa har yanzu ana fama da annobar Coronavirus a fadin duniya.

A cewar wata sanarwar da mai magana da yawun Shugaban Kasa, Malam Garba Shehu ya fitar, ta ce a kan haka ne Shugaban Kasar zai gudanar da sallar idi tare da iyalansa da manyan jami’an gwamnatinsa a cikin Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja, suna mai kiyaye dukkan sharudan da dokokin yaki da cutar Coronavirus.

Kazalika, sanarwar da Malam Shehu ya fitar ta ce, Shugaba Buhari ya soke gaisuwar sallah da bisa al’ada shugabannin addinai da na al’umma da ma na siyasa suke kai wa Shugaban Kasa.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ya ambato Shugaban Kasar yana mika godiyarsa ga Malamai na dukkan addinai da suka dag wajen yi wa kasar nan da al’ummarta addu’o’i na fatan alheri.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Shugaban Kasar ya kuma ribaci wannan dama ta mika sakon ta’aziyyarsa ga wadanda suka yi rashi na wasu daga cikin ’yan uwansu a sakamakon rikice-rikicen da suka rika faruwa a wasu sassan kasar.

Shugaba Buhari yana kira ga shugabannin al’ummomi da su gargadi matasa a kan hadarin da ke tattare da duk wani yunkuri na tayar da fitina.

Babu shakka ganin jinjirin watan Shawwal ne zai kawo karshen Azumin watan Ramadan da al’ummar Musulmi ke kwashe tsawon wata daya suna yi a kowace shekara da kuma gudanar da bikin Karamar Sallah wato Idil-Fitr kamar yadda addinin ya tanadar.

Tuni dai Majalisar Koli ta Musulmi a Najeriya bisa jagorancin Sultan na Sakkwato, Alhaji Muhammad Abubakar Sa’ad III, ta bayar da umarnin fara dubaa watan daga ranar Talata.

">

Idan ba a samu ganin watan ba a ranar Talata, hakan na nufin za a yi azumi 30, kana a yai sallar a ranar Alhamis wadda za ta kasance 1 ga watan Shawwal.

DAILY EPISODE HAUSA

">

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Mutumin Da Yake Sayar Wa Da ’Yan Bindiga Babura Ya Shiga Hannu A Kano

Da dumi Dumi ‘yan Bindiga sun Sace Masu Sallar Tahjud mutun 40 a Jibia ta jihar katsina.

Hukunce-Hukuncen Sallar Idi

Hukunce-Hukuncen Sallar Idi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In