">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Dalilin Da Yasa Ba Za Mu Murkushe ‘Yan Bindiga Ba – Buhari

by Abubakar Ismail kankara
February 27, 2021
in Application, Healthy Eating, Sport Stories
0
Dalilin Da Yasa Ba Za Mu Murkushe ‘Yan Bindiga Ba – Buhari
Share on FacebookShare on Twitter
">

Shugaban kasa Muhammadu Buhari cikin tsananin fushi ya gargadi ‘yan bindiga da ke adabar al’umma a sassan kasar musanman Arewacin Najeriya da cewa gwamnatinsa za ta iya yin maganin su, cikin ƙanƙanin lokaci ba domin wani dalili ba.

A cikin sanarwar da ya fitar, mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya ce shugaban kasar ya nuna damuwarsa kan karuwar ayyukan bata gari a ƙasar inda ya ce ba domin ana iya amfani da wadanda aka sace a matsayin garkuwa ba wanda zai haifar da salwatar rayyuka, da tuni jami’an tsaro sun gama da su.

Shugaban kasar ya bayyana satar ɗaruruwan ɗaliban na GGSS Jangebe a jihar Zamfara da ɗaliban Kagara ta Jihar Neja a matsayin rashin tausayi da tsagwaron rashin imani kuma ba za a amince da shi ba.

“Wannan gwamnatin ba za ta lamunci harin da ‘yan bindiga ke kai wa yaran makaranta ba da nufin samun kudin fansa. “Su daina bari magagi na dibansu suna ganin kamar sun fi karfin gwamnati ne. Kada su dauki kame kan da muke yi domin kare rayuwar wadanda ba su-ji-ba -ba-su-gani ba a matsayin tsoro, “

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

Shugaban kasar ya yi kira ga gwamnatocin jihohi su yi bita kan tsarinsu na sakawa ‘yan bindiga da kudade da motoci, inda ya yi gargadin hakan na iya karfafawa wasu cigaba da kai hare-haren.

Ya shawarci jihohi da kananan hukumomi su dauki matakan samar da tsaro a makaratu da garuruwan da ke kusa da makarantun.

DAILY EPISODE

">
">

KU BIYOMU A FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

Next Post
Ganduje Ya Kori Salihu Yakasai Sabida Ya Soki Gwamnatin Buhari

Ganduje Ya Kori Salihu Yakasai Sabida Ya Soki Gwamnatin Buhari

Karma Ku Fara Tunanin Kunfi Karfin Gwamnatina -Sakon Buhari ga ‘yan bindigar zamfara

Abinda Buhari Yafadama Jami'an Tsaro Bayan Sun Ceto Daliban Kagara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In