">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Sunday, August 17, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Dalilin da yasa ƴan bindiga ba zasu ajiye makamai ba – Gumi

Dalilin da yasa ƴan bindiga ba zasu ajiye makamai ba – Gumi

by Abubakar Ismail kankara
March 25, 2021
in Technologies
0
Dalilin da yasa ƴan bindiga ba zasu ajiye makamai ba – Gumi
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Dalilin da yasa ƴan bindiga ba zasu ajiye makamai ba – Gumi

Shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa ba lallai yan bindigan daji su ajiye makamansu idan har basu samu tabbacin aminci da tsaro ba.

Gumi ya bayyana haka ne yayin wani taro daya gudana ta yanar gizo wanda cibiyar nazarin dokoki da siyasa ta kasa ta shirya, inji rahoton Daily Trust.

Gumi ya dage lallai sulhu ne kadai zai kawo karshen hare haren yan bindiga, saboda a cewarsa akwai mummunan hatsari a kyale matasa marasa ilimi su waye da amfani da miyagun kwayoyi.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

“Babu wanda zai halasta miyagun ayyuka, abinda muke cewa shi ne abinda muka gani a dazuka yaki ne na kabilanci tsakanin mutanen dake dazuka da makwabtansu dake kauyuka da rugage.

“A lokacin da makiyayi yake ganin yana da matsaloli, amma babu wanda ke sauraronsa, daga nan ne ya fara daukan makamai. Saboda haka da muka je muka sauraresu, sun bayyana shirinsu na tattaunawa.
“Sun fada mana matsalolinsu, kuma sun bayyana shirinsu na komawa cikin al’umma, don haka ban ga dalilin da zai sa ba za mu tattaunawa dasu ba. Basu da wani nau’in ilimi kowanne iri.

“Ta yaya kasar dake da azamar tabbatar da tsaro za ta bar matasa kara zube ba tare da ilimi ba, har su samu wayewa da amfani da miyagun kwayoyi da makamai?

“Ta yaya zamu tarwatsasu, mu basu kulawa, idan har bamu basu tabbacin tsaron rayukansu a cikin jama’a ba, toh lallai babu yadda zasu ajiye makamansu.” Inji shi.

">

Daga karshe, Malamin yace shi yasa yake neman a musu afuwa kamar yadda aka yi ma tsagerun Neja Delta afuwa

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
An hana buɗa-baki a masallacin Makka a lokacin azumi

An hana buɗa-baki a masallacin Makka a lokacin azumi

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Wani farfesa Saboda murde sakamakon zabe

Da Dumi Dumi: Kotu ta daure Wani farfesa Saboda murde sakamakon zabe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In