">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Burina shine Gina Mutanen Karkara – Honarabil Nakwada.

by Abubakar Ismail kankara
July 8, 2021
in Uncategorized
0
Burina shine Gina Mutanen Karkara – Honarabil Nakwada.
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Wani dan Majaliisa Mai wakiltar mazabar Bogoro a Majalisar Dokokin Jihar Bauchi, Honarabil Musa Nakwada yace Gina Mutunan Karkara shine wakilcin shi zai maida hankali,don ganin sunci gajiyar Mulkin Dimokuradiya ,Kamar Gina Gadaje, Kwalbatoci,da Samar Musu da hanya don Fitar da Kayayekin amfaninsu zuwa Birane don Sai da su cikin riba,

Honarabil Nakwada ya baiyana haka ne a zauren Majalisar yau a Jihar Bauchi, ya Kara dacewa “Mutanen na da nake wakilta suna cikin wani mawuyacin hali na Rashi hanya a hanlin yanzu sakamakon Zabtarewar gada a yankinsu wanda hakan yasa koda wani hali Mace mai Ciki ,take Ciki na Nakuda baza’a lya wucewa da lta ba don kaita Asibiti ba don karbar haihuwarta ba,

Dan Majalissar ya Kara da cewar halin ya nuna cewar lalle akwai bukatar muna zuwa Mazabunmu don ganin halin da suke ciki, daga karshe yayi kira da Shugaban Majalissar daya mika wannan bukata tashi ga Kwamiti na Aiyuka da kuma mika Koken nasu don ganin Gwamnatin Jihar ta kawo musu dauki a yan kunansu ta hanyar Gida musu Gadoji don rage wahalhalun da suke fuskanta musamman lokacin damuna,

Shi kuwa Honarabil Tukur Ibrahim Mai wakiltar Toro/ Jama’a   a Majalissar dokokin jihar Kudiri ya kawo na ganin sakawa reshen Kwalejin aikin Goma ko kuma sakawa Ginin Hukumar Zartarwar  Jami’ar Jihar Bauchi, Sunan Babban Sakataren Kula da manyan Makarantu Farfesa Suleiman Elias Bogoro Sunansa wanda ya baiyana cewar zai karawa na baya Kwazo na ganin sun samarwa Jihar cigaba lura da cewar anyi irin haka abaya inda ya anbaci Sunan  Shahararrun gwaraza da aka sama sunayensu Kamar su Tatari Ali,Sa’adu Zungur ,Abubakar Tafawa Balewa da dai sauransu,

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Bayan gabatar da wan nan Kudiri ne a Karatu na daya Kakakin Majalissar dokokin Honarabil Abubakar Suleiman ya daga zamanta zuwa makon gobe.

Daga Abdullahi Alhassan, Jihar Bauchi

">

DAILY EPISODE

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Buhari Ya Hana Zirga-Zirgar Jiragen Sama Da Hakar Ma’adanai A Zamfara

Dalilin Da Ya Sa Buhari Ke Tsallake Likitocin Najeriya Yana Zuwa Birtaniya – Fadar Shugaban Kasa

Zabe: An Sake Dage Zabukan Kananan Hukumomi A Jihar Kaduna

Zabe: An Sake Dage Zabukan Kananan Hukumomi A Jihar Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In