">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Buhari ya aminta zai biya Bilyan N4.75bn ga dillalan shanu dana abinci amatsayin diyya.

by Abubakar Ismail kankara
March 5, 2021
in Apartment, Sport Stories
0
Muna Da Rahotannin Sirri Na Masu Ɗaukar Nauyin ‘Yan Bindiga – Fadar Shugaban Kasa
Share on FacebookShare on Twitter
">

Gwamnatin Tarayya ta amince za ta biya kungiyar hadahadar kayan abinci da dillalan shanu a Najeriya (AUFCDN) Naira biliyan 4.75

Shugaban kungiyar ta AUFCDN, Muhammad Tahir ne ya bayyana hakan a Abuja bayan wani taro da ya yi da hukumomin gwamnatin tarayya, wanda gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya wakilta.

“Duk masu ruwa da tsaki da mambobin kungiyar AUFCDN a yajin aikinmu na kasa baki daya suna farin cikin cimma nasarar da muke son cimmawa. Tunda Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya roke mu a madadin Gwamnatin Tarayyar Najeriya, mun amince da janye yajin aikin a duk fadin kasar a yau.

“Sun amince su biya diyyar tare da dakatar da biyan haraji da yawa a kan manyan titunan gwamnatin tarayya kuma su ba mu damar shiga harkokin kasuwancinmu cikin lumana a duk fadin kasar,” Mr. Tahir yace.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Mista Tahir ya bayyana wa Nation cewa Aso Villa ta amince da tabbatar da kare membobinta, dakatar da yawan haraji da tsoratar da jami’an tsaro a kan hanyoyi.

Sauran bukatun da Mista Bello ya gabatar a gaban gwamnati ta hannun Shugaban Ma’aikata na Shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, sun hada da kariyar mambobin kungiyar da kuma damar janye ayyukanta daga jihohi idan har an kai hari.

">
">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Kotu ta dakatar da yin muƙabalar Sheikh Abduljabbar da Malaman Kano

Kotu ta dakatar da yin muƙabalar Sheikh Abduljabbar da Malaman Kano

Idan za’a gafartawa wadanda suka haddasa yakin basasa da juyin mulki me zai hana ‘yan bindiga? Sheikh Gumi

Idan za'a gafartawa wadanda suka haddasa yakin basasa da juyin mulki me zai hana 'yan bindiga? Sheikh Gumi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In