">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Bambamcin siyasa ta shar’iya da kuma anfani da addini domin siyasar duniya.

by Abubakar Ismail kankara
March 5, 2023
in Uncategorized
0
Marayu

Sheikh Dr Ahmed Gumi

Share on FacebookShare on Twitter
">

Addinin musulunci yayi tanadin yadda ake gudanar da sayisa. Watau As-siyasa-ash-shar’iya, yadda ake naɗa shugaba, da kuma yadda shugaban ya kamata ya tafiyar da shugabancin na tsare addinin da rayukka da dukiyar jamaa, da mutuncinsu da zurriyarsu ta hana Zina. Wannan shine Siyasar dake cikin Addinin Muslunci.

To amma cewa babu ‘addini ckin siyasa’ a zamanance, ana nufin watau baa anfani da addini domin neman mulki kawai ba domin a aiwatar da hukunce-hukuncen shari’ar musulunci ba. Wannan shine ci da addini (al-aklu biddin). Watau a yi anfani da sunnan addini domin cimma wani guri na duniya. Acikin wani hadisi wanda Albukhari da Muslim suka ruwaito daga Umar dan khattab – radiyallahu ‘anhu- wanda yace yaji Manzon Allah –Sallahu ‘alaihi Wa Sallam- yana cewa:

»إِنَّمَا الْأَعْمَالُ بِالنِّيَّاتِ، وَإِنَّمَا لِكُلِّ امْرِئٍ مَا نَوَى، فَمَنْ كَانَتْ ‌هِجْرَتُهُ إِلَى دُنْيَا يُصِيبُهَا، أَوْ إِلَى امْرَأَةٍ ينكحها، فهجرته إلى ما هاجر إليه«

Lalle ayyukan addini da niyarsu kawai ake karba, kuma lalle ga kowane mutum yana da abunda yayi na aiki gwargwadon niyarsa kawai. Saboda haka duk wanda hijirasa ta kasance domin samun duniya ko domin mace ya aureta, to hijirasa tana ga abunda yayi hijira zuwa gareshi”

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Wanda yayi siyasa da addini domin samun duniya, Toh siyarsa ba ta addini bace kuma babu ladar wannan siyasar domin ba don ayi hukuncin Allah da ita ne ba sai dai mallakar mutane da garadi na duniya.

Tarihi ya tabbatar da yadda Allah –madaukaki – Yake halaka mutane idan suka kasance azzulami. Allah Yace:

﴿وَكَمْ ‌قَصَمْنَا مِنْ قَرْيَةٍ كَانَتْ ظَالِمَةً وَأَنْشَأْنَا بَعْدَهَا قَوْمًا آخَرِينَ﴾ [الأنبياء: 11]

Maana:

“Kuma da yawa Muka karya wata alƙarya tã kasance mai zãlunci, kuma Muka ƙãga halittar waɗansu mutãne na dabam a bãyanta. “

">

Saboda haka mubar yaudarar Allah da Mutane da addini cikin siyasa, muyi siyasar da zata taimakawa addini kuma ta tsare rayuka da dukiyar jamaa, da mutuncinsu da zurriyarsu ta hanzar hana sata da zina da tsayar da aƙidah da sallah.

Allah Ya shiryar damu, Ya bamu shugabanni Na ƙwarai Kuma Ya bamu zaman lafiya. Amin

Daily Episode Hausa

">

Kubiyomu A Facebook, TWITTER, INSTAGRAM, LINKEDIN & YOUTUBE

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Daka faci na fara, cewar matashin da ke kera keken hawa na zamani

Daka faci na fara, cewar matashin da ke kera keken hawa na zamani

Bincike: Shaci-faɗi ne batun illar Nau’in Masarar TELA ga Lafiyar Al’umma

Bincike: Shaci-faɗi ne batun illar Nau’in Masarar TELA ga Lafiyar Al’umma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In