">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Atiku Ya Kada Tinubu, Kwankwaso A Jahar Katsina

by Abubakar Ismail kankara
February 27, 2023
in Uncategorized
0
Atiku Ya Kada Tinubu, Kwankwaso A Jahar Katsina
Share on FacebookShare on Twitter
">

Bayan kada kuri’a a zaben shugaban kasa dana yan majalisu a tarayyan Najeriya, hukumar Zabe ta kasa ta fara fitar da sakamakon zaben da ya gudana a ranar asabar 26 ga watan fabrily shekarar 2023.

Jahar katsina wace daya ce a cikin jerin jahohin da jamiyar APC dakuma PDP ke sa ran samun kuri’u da dama daka shiyar arewa maso yanmacin Najeria.

Saidai alkaluma suna bayana dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, na jamiyar peoples democratic party (PDP) ya same kuri’u mafi rinjaye a jahar katsina.

Bayan kididiga da hukumar zabe ta kasa ta  bayar kuri’un dan takarar jamiyar PDP, Atiku Abubakar sun dara na Bola Ahmed Tinub na jamiyyar APC mai mulki da kuru’u dubu shida da dari bakwai da situn da biyu 6,762.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

Duk dacewa Tinubu yasama rinjaye a kananan hukumomi ashirin da daya sai dai yawan kuri’un da yasama masu adadi “dubu dari hudu da tamanin da biyu da dari biyu da tamanin da uku” (482, 283) ba su kai yawan na Atiku Abubakar ba, wanda ya sami kuri’u “dubu dari hudu da tamanin da tara da arbain da biyar” (489,045) a kananan hukumomi sha uku.

A dayan bangaren kuma, dan takarar shugaban kasa na jamiyar NNPP kuma tsohon gwamnan jahar kano, Rabi’u Musa kwankwaso ya sami kuri’u dubu sitin da tara da dari uku da tamanin da shida (69,386).

Malam Mu’azu Abubakar, baturen zabe a jahar katsina ne ya sanar da sakamakon zaben a shelkwatar hukumar dake jahar katsina.

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK, TWITTER, INSTAGRAM, LINKEDIN & YOUTUBE

">

 

">

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Timubu Yayi Nasarar Lashe Zaben Shugaban Kasar Najeriya – INEC

Timubu Yayi Nasarar Lashe Zaben Shugaban Kasar Najeriya - INEC

Marayu

Bambamcin siyasa ta shar’iya da kuma anfani da addini domin siyasar duniya.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In