">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
in Music
0
APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’
Share on FacebookShare on Twitter
">

Shugaban Kwamitin riko na jam’iyyar APC, Mai Mala Buni, ya ce jam’iyyarsu ta tsara yadda za ta ci gaba da zama a karagar mulkin kasar har na tsawon shekara 32.

Mai Mala wanda ke zaman Gwamnan Jihar Yobe, ya bayyana hakan ne a Hedikwatar jam’iyyar da ke birnin Abuja, inda ya ce matukar jam’iyyar ta samu wannan dama ta jagorancin kasar a tsawon wa’adi takwas rigis, to kuwa za ta inganta rayuwar al’umma fiye da yadda aka zata.

Furucin gwamnan na zuwa ne yayin kaddamar da kwamitin tuntuba da tsare-tsare na jam’iyyar karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Badaru Abubakar na Jihar Jigawa.

Aminiya ta walafa cewa, jam’iyyar ta kaddamar da wannan kwamiti mai mutum 61 domin kammala duk wani shiri gabanin babban taron da za ta yi a watan Yunin bana.

RelatedPosts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

“Manufar kafa wannan kwamiti na tuntuba da tsare-tsare shi ne tabbatar da jam’iyyar ta cimma burinta na kawo managarcin sauyi a kasar nan.”

“Burinmu shi ne tsayuwa a kan tafarkin da zai ba mu damar aiwatar da dukkanin manufofin jam’iyyar da kuma inganta rayuwar al’umma,” in ji Buni.

Buni ya kara da cewa, jam’iyyar tana bukatar ta ci gaba da kasancewa a karagar mulki domin tabbatar da dorewar tsarin dimokuradiyya da ta dora kasar a kai tun hawanta mulki a shekarar 2015.

A nasa bangare, Gwamna Badaru ya ce Kwamitin rikon ya jajirce wajen ganin ya yi wa jam’iyyar matashiya da tsare-tsare da za su kai ta ga ci.

Kazalika, Gwamna Badaru ya ce a halin yanzu jam’iyyar ta yi wa mambobi miliyan 36 rajista yayin sabunta rajistar ’ya’yanta da ke ci gaba da gudana wanda za a kammala a ranar 31 ga watan Maris.

">
">

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
0

Jam’iyyar APC mai mulki da PDP mai hamayya sun mayar wa tsohon shugaban hukumar zaɓe (INEC) na ƙasar martani game...

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

by Abubakar Ismail kankara
April 12, 2021
0

Wani jigon jam’iyyar APC ya bayyana cewa, ba za a taba samun daidaituwa a Nijeriya har sai ‘yan siyasa sun...

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

by Abubakar Ismail kankara
April 4, 2021
0

UWAR JAM'IYYAR APC TA KARAMAR HUKUMAR BATAGARAWA TA AMSHI DR SURAJO YAKUBU BATAGARAWA YAU LAHADI 4/4/2021,,, ________________ Uwar Jam'iyyar Apc...

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

by Abubakar Ismail kankara
March 31, 2021
0

Hadimin gwanan yayi wannan bayani ne a wata hira da akayi dashi a yau laraba 31 ga watan mayu shekarar...

APC ba Ta isa Ta kwashe shekara 36 Tana Mulki ba – PDP

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta yi raddi kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi...

A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.

A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.

by Abubakar Ismail kankara
March 6, 2021
0

Biyo bayan tambarin bincike da hukumar EFCC ta dasa akan jigo a jam’iyar APC, Ahmad Bola Tunibu ya yi magana...

Next Post
Ana fakewa da Rikicin makiyaya domin raba kan ‘yan arewa

Ana fakewa da Rikicin makiyaya domin raba kan 'yan arewa

APC ba Ta isa Ta kwashe shekara 36 Tana Mulki ba - PDP

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In