">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

APC ba za ta iya ceto Najeriya daga matsalolin da take ciki ba – Bukola Saraki

by Abubakar Ismail kankara
March 3, 2021
in Music
0
APC ba za ta iya ceto Najeriya daga matsalolin da take ciki ba – Bukola Saraki
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Tsohon shugaban majalisar dattawan Najariya Bukola Saraki ya ce, bai kamaata a barwa jam’iyyar APC mai mulki matsalar Najeriya ba ita kadai.

Saraki wanda shi ne ke jan ragamar kwamitin sasantawa na jam’iyyar PDP, ya nuna cewa a kwai bukatar hada hannu da ‘yan hamayya domin lalubo mafitar da za a yi maganin matsalolin Najeriya baki daya, musammam a yankunan da ke fama da matsalar tsaro.

Saraki ya bayyana hakan ne bayan wata tattaunawa da tsohon shugaban kasar Olusegun Obasanjo a dakin karatunsa na Abeokuta da ke jihar Ogun.

Tsohon shugaban Majalisar ya ce, “Idan muna maganar akan garkuwa da mutane, abin da ake bukata shi ne gwamnati da samar da shugabancin da zai kira wo duka masu ruwa da tsaki. mu zo a tattauna muga yadda za a shawo kan wannan matsaloli.”

RelatedPosts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
0

Jam’iyyar APC mai mulki da PDP mai hamayya sun mayar wa tsohon shugaban hukumar zaɓe (INEC) na ƙasar martani game...

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

by Abubakar Ismail kankara
April 12, 2021
0

Wani jigon jam’iyyar APC ya bayyana cewa, ba za a taba samun daidaituwa a Nijeriya har sai ‘yan siyasa sun...

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

by Abubakar Ismail kankara
April 4, 2021
0

UWAR JAM'IYYAR APC TA KARAMAR HUKUMAR BATAGARAWA TA AMSHI DR SURAJO YAKUBU BATAGARAWA YAU LAHADI 4/4/2021,,, ________________ Uwar Jam'iyyar Apc...

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

by Abubakar Ismail kankara
March 31, 2021
0

Hadimin gwanan yayi wannan bayani ne a wata hira da akayi dashi a yau laraba 31 ga watan mayu shekarar...

APC ba Ta isa Ta kwashe shekara 36 Tana Mulki ba – PDP

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta yi raddi kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi...

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Shugaban Kwamitin riko na jam’iyyar APC, Mai Mala Buni, ya ce jam’iyyarsu ta tsara yadda za ta ci gaba da...

Next Post
Muna Da Rahotannin Sirri Na Masu Ɗaukar Nauyin ‘Yan Bindiga – Fadar Shugaban Kasa

Muna Da Rahotannin Sirri Na Masu Ɗaukar Nauyin ‘Yan Bindiga – Fadar Shugaban Kasa

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

Martani Ga Arewa: Yarbawa Za Su Fara Yajin Aikin Cin Nama

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In