">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

APC ba Ta isa Ta kwashe shekara 36 Tana Mulki ba – PDP

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
in Music
0
Share on FacebookShare on Twitter
">

Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta yi raddi kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi cewa za ta kwashe shekara 36 tana mulkin kasar.

Shugaban jam’iyyar na riko kuma gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ne ya bayyana haka ranar Talata.

Mai magana da yawun jam’iyyar PDP Kola Ologbondiyan ya ce ‘yan Najeriya sun shirya tsaf domin fatattakar jam’iyyar APC a shekarar 2023.

Jaridar Daily Episode Hausa ta ruwaito APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

RelatedPosts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

PDP ta kara da cewa ko ikirarin da APC ta yi na sabunta rijistar zabe ta ‘yan kasar miliyan 36, shaci fadi ne da babu wani tasiri da zai yi ga ‘yan Najeriya komai ba.

“PDP ba ta yi ko dar ba bisa ikirarin da shugaban riko na jam’iyyar APC Gwamna Mai Mala Buni ya yi, ba mu tsorata da karfin da APC ke ganin tana da shi ba na hukumar zabe da fannin shari’a da gayyato bata-gari daga wasu kasashe domin su taimaka mata wajen dagula lamura a lokacin zabe mai zuwa,” in ji shi.

Ya kara da cewa kalaman Maimala Buni na nufin ‘yan Najeriya su nade hannu su ci gaba da zama cikin kunci da talauci da yunwa da rashin tsaro, da ukuba na karin shekaru 26.

“Wannan rashin tausayi da nuna halin ko in kula ne da bai kamata ‘yan Najeriya su nade hannu su zuba ido da ci gaba da zama cikin wannan halin ba,” a cewar Ologbondiyan.

">
">

DAILY EPISODE HAUSA

LIKE & FOLLOW US ON FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
0

Jam’iyyar APC mai mulki da PDP mai hamayya sun mayar wa tsohon shugaban hukumar zaɓe (INEC) na ƙasar martani game...

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

by Abubakar Ismail kankara
April 12, 2021
0

Wani jigon jam’iyyar APC ya bayyana cewa, ba za a taba samun daidaituwa a Nijeriya har sai ‘yan siyasa sun...

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

by Abubakar Ismail kankara
April 4, 2021
0

UWAR JAM'IYYAR APC TA KARAMAR HUKUMAR BATAGARAWA TA AMSHI DR SURAJO YAKUBU BATAGARAWA YAU LAHADI 4/4/2021,,, ________________ Uwar Jam'iyyar Apc...

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

by Abubakar Ismail kankara
March 31, 2021
0

Hadimin gwanan yayi wannan bayani ne a wata hira da akayi dashi a yau laraba 31 ga watan mayu shekarar...

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Shugaban Kwamitin riko na jam’iyyar APC, Mai Mala Buni, ya ce jam’iyyarsu ta tsara yadda za ta ci gaba da...

A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.

A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.

by Abubakar Ismail kankara
March 6, 2021
0

Biyo bayan tambarin bincike da hukumar EFCC ta dasa akan jigo a jam’iyar APC, Ahmad Bola Tunibu ya yi magana...

Next Post

Yadda Aka yi wa ‘yan Najeriya fiye da dubu 250 allurar riga-kafin korona

Gina Sabuwar matatar Mai zai kai dala biliyan $12, Gyaran matatar Fatakwal da dala biliyan $1.5 abin yabawa Ne

Gina Sabuwar matatar Mai zai kai dala biliyan $12, Gyaran matatar Fatakwal da dala biliyan $1.5 abin yabawa Ne

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In