">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
in Technologies
0
yan bindiga
Share on FacebookShare on Twitter
">

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan Musa a jihar Katsina yayin da ‘yan bindiga suka yi barazanar kai farmaki kauyen kan zargin kashe wani dan bindiga mai suna Gwaska da jami’an tsaro suka yi.

Daily Episode ta tattaro cewa an kama Gwaska ne a wani tarko da jamian tsaro suka samasa yayin da yaje tadi wajen yarinyar da ya tilastawa akan sai ya aureta mai suna Sabira

Don haka ‘yan fashin suka bukaci mutanen kauyen ko dai su mika masu Sabira da mahaifiyarta ko kuma su biya Naira miliyan 30 a matsayin haraji, ko kuma su kawao masu farmaki mai muni a matsayin ramuwar gayya kan kisan gillar da aka yi wa Gwaska.

Sai dai kuma bayan sabira da mahaifiyarta sun tsere, ‘yan fashin sun yi garkuwa da kakar Sabira da danta Aliyu, wadanda har yanzu suke tsare, kwanaki bayan kashe Gwaska.

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

‘Yan ta’addan mazauna yankin Gadawa ne, a cewar wani mazaunin garin Anas Aliyu, wanda ya yi imanin cewa suna zaune ne a Katsale, wani sansani na ’yan bindigar da wani fitaccen shugaban ‘yan fashin mai suna Mai Lore ke jagoranta, wanda ya addabi kauyukan da ke kewayen Danmusa da kananan hukumomin da ke makwabtaka da su.

Dama cen sun sace mana dabbobi dakuma yin garkuwa da mutanen mu dukda ansakesu bayan munbiya kudin fansa anma halinda ake ciki yanzu babu wanda yake da tabbacin tsira daga harin da suke shirin kai wa. Saboda haka, mun bar kauyen zuwa ƙauyuka da ke kusa.

Duk da cewa wasu sun koma wasu garuruwa, wasu kuma sun yi balaguro zuwa wasu jihohi, kasancewar ba mu da sansanin ‘yan gudun hijira a fadin jihar Katsina.

Malam Aminu yakara dacewa, Kamar yadda nake magana da ku yanzu, ina ’Yantumaki, kuma abin takaici ne a ce muku ba kowa a kauyukanmu. Har ma muna jin tsoron komawa mu kwashe kayanmu da amfanin gona,”

">

Idan ba a manta ba a baya-bayan nan ne ‘yan bindiga suka kai munanan hare-hare a garin Guga, karamar hukumar Bakori, da kuma unguwar Magama da ke karamar hukumar Jibiya, inda ‘yan sanda da wani farar hula suka rasa rayukansu.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Katsina bai amsa tambayar da manema labarai na Daily Episode suka yi ba dangane da kashe-kashen ‘yan bindigar.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i

Aikin Ýan Bindiga Bai Shafi Yare Ko Addini Ba – El-Rufa’i

by Maryam Umar Said
August 30, 2021
0

Riqaqqun ýan ta'addan da aka fi sani da Ýan bindiga, wadanda suka yi kaurin suna wajen satar shanu, garkuwa da...

Next Post
yan fashi da garkuwa da mutane

Sojoji Sun Kashe Yan Bindiga 20 Dasukayi Yunkurin Kai Hari NDA

DCP Abba Kyari

Bayani dalla-dalla na yanda Abba kyari ya shiga hannu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In