">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Monday, October 13, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

An Janye Karar Da Ta Hana A Yi Mukabalar Sheikh Abduljabbar

by Abubakar Ismail kankara
March 23, 2021
in Sport Stories
0
Zan Kunyata Malaman Kano Ranar Muƙabala – AbdulJabbar Kabara
Share on FacebookShare on Twitter
">

Wani lauya a Jihar Kano da ya nemi a haramta mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da sauran malamai a yanzu ya janye kararsa da daga gaban alkali.

A yanzu alamu na nuna cewa mukabalar za ta gudana sai dai har kawo yanzu gwamnatin Kano ba ta ce uffan game da hukuncin kotun ba.

Barista Ma’aruf Yakasai shi ne lauyan da ya gabatar da karar a gaban kotun da ke Gidan Murtala kana daga bisani ya janye.

Lauyan a watan Fabrairun da ya gabata ne ya nemi kotun da ta haramta mukabalar tsakanin Sheikh Abduljabbar da sauran malaman Kano yayin da ya rage kwanaki biyu kacal ta gudana.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Sai dai lauyan a ranar Litinin ta bakin mai wakiltarsa a gaban kotu, Barista Lukman Auwal Abdullah, ya sanar da janye karar da shigar bisa la’akari yadda al’ummar Kano suka nuna sha’awarsu don ganin mukabalar ta tabbata.

A watan Janairun da ya gabata ne Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya haramta wa Sheikh Abduljabbar yin wa’azi da sauran karatuttukansa gami da rufe masallacinsa har sai abin da hali ya yi.

A kwanan baya Gwamnatin Jihar Kano ta sanya ranar Lahadi, 7 ga watan Maris na 2021 a matsayin ranar da za a gudanar da mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar da Malamai a Jihar.

DAILY RPISODE HAUSA

">
">

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Mutumin Da Yake Sayar Wa Da ’Yan Bindiga Babura Ya Shiga Hannu A Kano

Mutumin Da Yake Sayar Wa Da ’Yan Bindiga Babura Ya Shiga Hannu A Kano

Gwamnan CBN Da Hafsan Sojan Kasa Sun Ki Amsa Gayyatar Majalisa

Gwamnan CBN Da Hafsan Sojan Kasa Sun Ki Amsa Gayyatar Majalisa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In