">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, August 13, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

An Gudunar Taron Da Taya Murna Ga Sabbin Shuwagabannin Jam’iyyar Na Yankin Karamar Hukumar Kankara.

An Gudunar Taron Da Taya Murna Ga Sabbin Shuwagabannin Jam'iyyar Na Yankin Karamar Hukumar Kankara.

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2022
in Siyasa
0
An Gudunar Taron Da Taya Murna Ga Sabbin Shuwagabannin Jam’iyyar Na Yankin Karamar Hukumar Kankara.
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Gudanar Da Taron Wayar Da Dakan Al’umma Gameda Rijista Zama Dan Jam’iyyar A Yanar Gizo.

">

An Gudunar Taron Da Taya Murna Ga Sabbin Shuwagabannin Jam’iyyar Na Yankin Karamar Hukumar Kankara.

Jaridar Rana24 ta ruwaito daya daga cikin Jigogin Jam’iyyar Apc a karamar hukumar Kankara Hon. Faruk Lawal Jobe wanda shine Kwamishinan ma’aikatar kula da Kasafin kudi da tsare tsaren habaka tattalin arzikin jihar Katsina ya yi taron taya murna ga sabbin shuwagabannin jam’iyyar Apc na karamar hukumar ta Kankara ne dake cikin jihar Katsina.

Taron da aka gudanar a ajiya Lahadi 16/01/2022 afafafiyar ginin karamar hukumar Kankara dake Kan hanyar Funtua da zummar sada zumunci da kuma taya murna ga sabbin shugabannin Jam’iyyar da aka zaba tun daga matakin mazabu zuwa matakin karamar hukuma a cikin shekarar 2021.

Hon. Faruk Jobe ya nuna farin cikin shi ga sabbin shuwagabannin jam’iyyar, gamida yimasu fatan alheri na Allah ya tayasu riko, da ikon yin adalci bisa nauyin shugabancin da, Allah ya dora masu.

Hakazalika Hon. Jobe ya tallafawa sabbin da tsaffin shuwagabannin, Kungiyoyin watsa labarun zamani na Social Media da Kungiyoyin Matasan Karamar Hukumar da zunzurutun kudi har naira miliyan uku domin su sha ruwa.

Jawabin daya daga cikin manyan bakin da suka samu halartar wannan taro Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Katsina Alhaji Bala Abubakar Musawa ya nuna jin dadi tare da godema Kwamishinan akan kulawa da ya yi da shugabannin jam’iyyar.

Alhaji Bala Musawa ya kara dacewa” Shugabannin jam’iyyar dasu tashi tsaye da Addu’a, da niyyar Allah ya yaye mana wadannan bala’o’i na rashin tsaro da muke fama dasu.

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC mai kula da shiyyar Funtua Alhaji Ibrahim Danjuma Malumfashi ya bayyana Kwamishinan matsayin mutum na farko da ya kira irin wannan taro tun bayan zabensu da akayi cikin shekarar da ta gabata.

Anashi jawabin Shugaban Jam’iyyar APC na karamar hukumar Kankara Alhaji Mansir Isiya Jeri ya godema Kwamishinan tare da yin Addu’a, Allah ya maida kowa gidansa lafiya.

Maitaimakawa Gwamnan Jihar Katsina na musamman akan maido da martabar Jihar Katsina Alh. Sabo Musa ya Jagoranci Addu’a ta musamman ta neman zaman lafiya ga karamar hukumar Kankara da Jihar Katsina da Najeriya baki daya.

Kadan daga cikin manyan bakin dasuka samu halartar wannan taro sun hada da mai baiwa Gwamnan Jihar Katsina shawara akan harkokin siyasa Hon. Kabir Shu’aibu Charanci wanda ya samu wakilcin Darakta mai kula da harkar siyasa, Daraktan kudi da mulki na karamar hukumar Kankara dactakwaran shi na Dutsinma Alhaji Aliyu Haruna Kankara, Hon. Hadi Bello Ajir da Mataimakin Sakataren Jam’iyyar Apc na Jihar Katsina Alh. Umar Tsoho Mustapha da sauransu.

Daga karshe Hon. Yar’tsamiya ne ya rufe taro da addu’a.

">
Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Gudanar Da Taron Wayar Da Dakan Al’umma Gameda Rijista Zama Dan Jam’iyyar A Yanar Gizo.

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Gudanar Da Taron Wayar Da Dakan Al’umma Gameda Rijista Zama Dan Jam’iyyar A Yanar Gizo.

by Abubakar Ismail kankara
August 21, 2021
0

Jam'iyyar Adawa Ta PDP Ta Gudanar Da Taron Wayar Da Dakan Al'umma Gameda Rijista Zama Dan Jam'iyyar A Yanar Gizo....

Next Post
Yadda Rahotan Daily Episode Yajawo Cigabada Aikin Zaizayar Kasa Da Ambaliyan Ruwa

Yadda Rahotan Daily Episode Yajawo Cigabada Aikin Zaizayar Kasa Da Ambaliyan Ruwa

Dan Jarida haifaffen Katsina, Jamil Mabai Yayi Nasarar Shiga Cikin Jerrin Yan Jaridun Da Za’a Karama A Africa

Dan Jarida haifaffen Katsina, Jamil Mabai Yayi Nasarar Shiga Cikin Jerrin Yan Jaridun Da Za'a Karama A Africa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In