">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 18, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Abinda Yake Faruwa A Jihar Filato Abin Takaici Ne

by Abubakar Ismail kankara
April 16, 2025
in Labarai
0
Abinda Yake Faruwa A Jihar Filato Abin Takaici Ne
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Daga ƙaramar hukumar Bassa ta jihar Filato an bayyana kisan akalla Mutane sama da Hamsin yayin wani sabon harin ta’adancin da aka kaima ƙauyen Irigwe dake Jos.

Kimanin Mutane Hamsin da Ɗaya 51 ne aka ƙiyasta kashewa yayin wani harin tsakar dare da aka kai yankin Zikke hamlet, Kimakpa dake gundumar Kwall masarautar Irigwe Chiefdom, ƙaramar hukumar Bassa ta jihar Filato a daren ranar Lahadin da ta gabata 13/04/2025.

An bayyana ɓarnatar da rayuka da dukiyoyi da dama a wannan yankin, a wani ƙaulin kuma an bayyana kai wani harin a yankin Mangu duk a jihar ta Filato inda aka kashe rayuka da ɓarnatar da dukiyoyi.

Gwamnatin jihar tayi kiran da akai zuciya nesa bayan da gwamnan jihar ya jajantama Mutanen yankunan da lamarin ya rutsa dasu, sannan kuma ya bayyana cewa daga yanzu.

RelatedPosts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

An haramta kiwo da dare a faɗin jihar, sannan an hana ɗauka ko lodin shanu daga ƙarfe Bakwai na yamma, kazalika an hana zurga zurgar mashin daga ƙarfe Bakwai na yamma zuwa ƙarfe Shidda na safiya.

">

Haka nan kuma gwamnan ya bada umarnin kulawa da duk wanda aka kawo da raunika a Asibitocin dake yankunan da lamarin ya faru ya kuma yi alkawalin kawo agajin gauka ga yankunan abun ya shafa, sannan kuma masu gari su ƙarfafi ƙungiyoyin yan banga domin kulawa da yankunan su.

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

Daga Aikatau Zuwa Mallakar Filaye: ‘Matan da ke Alfahari da Sauyin da Suka Samu’

by Yahuza Bawage
October 6, 2025
0

A wasu yankuna da ke kudancin jihar Kaduna a arewacin Najeriya, mallakar fili, musamman na noma, wani abu ne da...

zaben cike gurbi

Yan sanda a Kano Sun Gurfanar da Mutane 333 Da Aka Kama Lokacin Zaben Cike Gurbi a Kotu

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Tun bayan kammala zaben cike gurbi da aka gudanar a fadin kasar nan, rundunar yan sandan jahar ta bayyana irin...

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

Yadda Aka Gudanar da Aikin Gyaran Makabarta a Dala

by Abubakar Ismail kankara
August 18, 2025
0

Duba da yadda rashin magudadan ruwa ke sanadiyar rubtawar kabaruruka musamman a lokutan damina, al’ummar unguwar Dala da kewaye dake...

yunƙurin kashe kansa

Wani Magidanci Yayi Yunƙurin Kashe Kansa Tare da Yanke Al’aurarsa Sabida Matar Daya Saka Taki Amincewa Ta Dawo

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2025
0

Rahotanni daga Jihar Borno sun bayyana cewa wani mutum mai shekara 50 da aka bayyana sunansa da Modu Isa ya...

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

Sarkin Rano Ya Haramtawa Iyaye Aurar da ’Ya’ya Mata Kafin Kammala Makarantar Firamare

by Abubakar Ismail kankara
August 16, 2025
0

A dai-dai lokacin da ake fama da yawan yaran da basa zuwa makaranta musamman a fadin arewacin kasar nan, mai...

Tsaro Ya Inganta

Kasa da Awa Ɗaya Bayan Ya Wallafa Cewa Tsaro Ya Inganta, ’Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa da Shi

by Abubakar Ismail kankara
August 15, 2025
0

Rahotan da Daily Episode Hausa ta tattara daka jaridar idon mikiya na nuna da cewa, yan bindiga dake yawan kashe...

Next Post
Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi Tare Da Ƙi Karɓar Cin Hanci A Jihar Katsina

Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi Tare Da Ƙi Karɓar Cin Hanci A Jihar Katsina

“An Kama Masu Kai wa Ƴan Bindiga Makamai da Abinci a Nijar

"An Kama Masu Kai wa Ƴan Bindiga Makamai da Abinci a Nijar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In