">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Wednesday, October 15, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.

by Abubakar Ismail kankara
March 6, 2021
in Music
0
A shirye nake na fice daga jam’iyar APC matukar masu yi min zagon kasa ba su hankalta ba__Ahmad Bola Tunibu ga APC.
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Biyo bayan tambarin bincike da hukumar EFCC ta dasa akan jigo a jam’iyar APC, Ahmad Bola Tunibu ya yi magana kan cewa matukar masu yi masa zagon kasa na cikin jam’iyar ba su hankalta ba to tabbas ya kusa yin bankwana da jam’iya mai mulki ta APC.

Ahmad Bola Tunibu ya ce wasu makiyansa da ke cikin gwamnatin APC ne suka hada baki da hukumar ta EFCC don zarginsa da laifin da babu shi kuma bai san shi ba, kawai saboda suna so su bawa siyasarsa matsala don biyan wata bukata ta su ta kansu.

Bola Tunibu ya ce amma wannan ba wani abu bane Wanda zai daga masa hankali, amma tabbas in aka ci gaba da tafiya a haka to zai fice daga jam’iyar ya kafa wata ba tare da wani bata lokaci ba, in ya so duk masu shirin yi masa zagon kasa su cigaba da yi kar su fasa.

Ahmad Bola Tunibu na daya daga cikin jiga-jigan jam’iyar APC, wanda tuni magoya bayansa suka fara tallata shi a Matsayin Dan takarar shugaban Kasa a karkashin inuwar jam’iyar APC a kakar zabe Mai Zuwa ta 2023.

RelatedPosts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

">

Sai dai kuma masharhanta da dama na ganin wannan tambarin binciken da hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta EFCC ta fara bugawa a gareshi zai yi mummunan tasiri game da takarar ta shi ta neman shugabancin Najeriya.

Abin jira a gani bai wuce yadda za ta kaya tsakanin hukumar ta EFCC da shi Tunibun ba, Sannan kuma a can gefe guda ga abokan adawarsa na siyasa suma sun zuba na Mujiya.

Daga Kabiru Ado Muhd.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

Manyan APC Da PDP Sun Mayarwa Farfesa Jega Martani

by Maryam Umar Said
August 4, 2021
0

Jam’iyyar APC mai mulki da PDP mai hamayya sun mayar wa tsohon shugaban hukumar zaɓe (INEC) na ƙasar martani game...

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

Gurbatattun ‘Yan Siyasa Ke Haddasa Rashin Tsaro Da Kabilanci A Nijeriya – Jigon Jam’iyyar APC

by Abubakar Ismail kankara
April 12, 2021
0

Wani jigon jam’iyyar APC ya bayyana cewa, ba za a taba samun daidaituwa a Nijeriya har sai ‘yan siyasa sun...

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

Yanzu Yanzu: Dr Surajo Yakubu Batagarawa Ya Sauya Sheka Daka PRP Zuwa APC

by Abubakar Ismail kankara
April 4, 2021
0

UWAR JAM'IYYAR APC TA KARAMAR HUKUMAR BATAGARAWA TA AMSHI DR SURAJO YAKUBU BATAGARAWA YAU LAHADI 4/4/2021,,, ________________ Uwar Jam'iyyar Apc...

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

APC Zatayi Shekara 32 Tana Mulki: Shiga Hurumin Ubangiji Ne – Hadimin Gwamna Masari Sabo Musa

by Abubakar Ismail kankara
March 31, 2021
0

Hadimin gwanan yayi wannan bayani ne a wata hira da akayi dashi a yau laraba 31 ga watan mayu shekarar...

APC ba Ta isa Ta kwashe shekara 36 Tana Mulki ba – PDP

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta yi raddi kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi...

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

APC Tasha Alwashin Yin Shekara 32 Kan Karagar Mulki Don Inganta Rayuwar Al’umma’

by Abubakar Ismail kankara
March 24, 2021
0

Shugaban Kwamitin riko na jam’iyyar APC, Mai Mala Buni, ya ce jam’iyyarsu ta tsara yadda za ta ci gaba da...

Next Post

Gwmanit Zata kashe $ 1.5bn akan gyaran Refinery Port Harcourt

Saurari Shiein Hasken Tsaro

Saurari Shiein Hasken Tsaro

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In