">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Mummunan Halin Da Ma’kabartar Hayin Biliya Dake Rigasa Take ciki

by Abubakar Ismail kankara
August 2, 2021
in Cloth accessory, Sport Stories
0
Mummunan Halin Da Ma’kabartar Hayin Biliya Dake Rigasa Take ciki
Share on FacebookShare on Twitter
">

 

A duk lokacin da mtum ya rasu, ‘kabarinsa shine makwancin sa anma yanayinda makabartar hayin biliya dake rigasa karamar hukumar igabi jihar kaduna ke ciki abun ba dadi.

Domin ruwa na tona asirin wasu kabarurukan har yakan tafi dawasu sasa na gawawaki.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Yayin da zaizayar ‘kasa take cinye yawa yawan kabarorin saboda rashin hanyar ruwa da kuma kyakykyawan tsarin kabarurrukan, makabartar ta zama hanyar ruwa da kwatocin gidajen mutane wanda sanadiyydr hakan ya janyo budewar kabarurrukan da dama.

Me kula damaqabartar  ya shaidawa wakilin Daily Episode cewa ko sun kira mutane don aikin gayya na gyaran maqabarta basa zuwa.

Sanan ya koka dacewa mutane basa zuwa damanyan itatuwa kuma hakan na janyo ruftawan kabaruruka dadama.

Kuma itama gwamnati bata daukar matakin da yadace wajen kulada makabartoci dukda akan samu wasu gurbatatun mutane masu satar sassan matatu.

Masu kula da makabartar sunayin aikine na sakai anma dukda haka suna bukatar kulawa ta musanman dakuma albashi  Idan mukayi laakari da barazanar da rayiwarsu keciki dakuma aikin dasukeyi na kulada makabartar.

Saidai Malam Abdullahi ya shaidamana cewa babu wani tallafi dasuke samu daka wajen aluma ko gwamnati.

">

Duba da chanjin yanayi irin na damina a yayin gina kabaruruka akwai bukatar a samar masu da makari na kankare ko ginin bulo saboda gudun kar ruwa ya wanke kabarurukan.

Makabartar naneman tallafin gaggawa domin shawo kan matsalar da ta ke fuskanta.

">

Anyi kira ga gwamanati damasu hanu da shuni daama aluma dasu taimaka.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Allah Yayiwa Umar Bagadaza Kankara (CHAMBER))Rasuwa

Allah Yayiwa Umar Bagadaza Kankara (CHAMBER))Rasuwa

‘Yan Bindiga Sun Yiwa Jami’an Shige Da Fice Kwanton-bauna, Sun Kashe Mutum 2 A Katsina

'Yan Bindiga Sun Yiwa Jami'an Shige Da Fice Kwanton-bauna, Sun Kashe Mutum 2 A Katsina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In