">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Masu Yunkurin Raba Najeriya Nayi Ne Don Biyan Bukatun Kansu Na Son Zuciya – Sarkin Musulmi

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2021
in Sport Stories
0
Ko mutuwa nayi Zan roki Allah ya dawo Dani amatsayin dan fulani, mu fulani ba ‘yan ta’adda bane ~ Sarkin musilmi 
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Rahotanni daga birnin Sokoto fadar mai alfarma Sarkin Musulmi ,Dr Sa’adu Abubakar lll na bayyana cewar Sarkin Musulmin ya yi zargin cewar wasu fitattun mutane ‘yan kasar da suke da yakinin cewar za su iya juya ta yadda suke so na kokarin ganin darewarta domin biyan bukatun kansu na son zuciya.

Sa’adu Abubakar ya bukaci hukumomin kasar da su tashi tsaye wajen ganin dawo da martabar Najeriya saboda abin da ya kira illar wadannan mutane da ba sa bukatar kasar da alheri, aniyarsu ta koma a kansu.

Sarkin Musulmin ya ce wadannan mutane na taka rawa sosai wajen ganin Najeriya ta rabe, saboda haka suna da nauyin da ya rataya a kansu na tashi tsaye domin kalubalantar su, kuma a dage wajen ganin mummunar haƙarsu ba ta cimma ruwa ba.

Shugaban Majalisar Sarakunan Najeriya ya ce, yana da muhimmanci talakawa su fahimci cewar suna da rawar da za su taka saboda nauyin da ya rataya a kansu, domin babu wanda ya isa ya sa su su yi abin da bai dace ba, bisa ga haka ya kamata kowa ya hankalta.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Mai alfarma Sarkin Musulmin ya ƙara da cewar wannan ya sa shugaban kungiyar Izala Sheikh Sani Yahya Jingir ke cewa da kuri’unku kuna iya sauya gwamnati cikin kwanciyar hankali amma ba da tashin hankali ko satar kuri’u ba.

Sarkin Musulmin ya ce lokaci ya yi da jama’a za su sake tsarin tafiyarsu domin samun shugabanci na gari, wanda zai wanzar da adalci da kuma tabbatar da amana domin kuwa kowa zai bada ba’asin rawar da ya taka gobe kiyama.

Mai Alfarman ya tunatar da shugabannin fahimtar matsayin addu’ar ‘yan Najeriya da aka zalunta wanda hakan kan iya haifar da koma-baya ga yadda kasar ke tafiya, yayin da ya yi kiran ci gaba da zaman lafiya.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER

Buhari Ya Umarci Sojoji Da ‘Yan Sanda Da Su Yi Maganin‘ Yan Ta’adda

Kisan da Ake A Arewa Ya Isa Haka – Wamako

Kisan da Ake A Arewa Ya Isa Haka - Wamako

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In