">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Saturday, October 11, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2021
in Sport Stories
0
Dole Twitter, Facebook da Sauran Kafar Sadarwa Suyi Rigistsa da Biya Haraji A Najeriya
Share on FacebookShare on Twitter
">

Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Ministan ƴada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ya ce hukumomin kamfanin Twitter sun tuntuɓi gwamnatin tarayya domin tattaunawa kan matakin dakatar da amfani da shafin da gwamnatin Buhari ta yi.

Ministan ya shaida wa manema labarai hakan ne bayan kammala taron majalisar zartarwa a fadar shugaban ƙasa a ranar Laraba cewa kamfanin Twitter na neman “tattaunawa mai ƙarfi” don warware matsalar da ta kai ga dakatar da ayyukansa a Najeriya.

“Shugabannin gudanarwar Twitter sun tuntuɓi gwamnati a ranar Laraba,” in ji Lai Mohammed.

A ranar juma’a gwamnatin Najeriya ta dakatar da ayyukan Twitter kan zarginsa da bayar da dama ga waɗanda ke barazana ga ɗorewar Najeriya.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

Dakatarwar na zuwa bayan kamfanin ya goge ɗaya daga cikin sakwannin shugaban Najeriya inda ya ke barazanar ɗaukar mataki kan masu da’awar ɓallewa daga Najeriya.

An kuma ambato Lai Mohammed na cewa, dgaa yanzu duk wani kamfanin kafar sadarwa sai yi rijista tare da ba shi lasisi kafin ya fara ayyukansa a Najeriya.

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

">

 

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

rikicin masarautar Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Umarci Sake Sauraron Shari’ar Rikicin Masarautar Kano

by Abubakar Ismail kankara
January 10, 2025
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin sake sauraron shari’ar rikicin masarautar Kano da ya haɗa da...

Next Post
Ko mutuwa nayi Zan roki Allah ya dawo Dani amatsayin dan fulani, mu fulani ba ‘yan ta’adda bane ~ Sarkin musilmi 

Masu Yunkurin Raba Najeriya Nayi Ne Don Biyan Bukatun Kansu Na Son Zuciya - Sarkin Musulmi

SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER

Buhari Ya Umarci Sojoji Da ‘Yan Sanda Da Su Yi Maganin‘ Yan Ta’adda

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In