">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Friday, October 10, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Gwamnatin Neja Ta Yi Ko Oho Da Halin Da Dalibanmu Ke Ciki – Shugaban Islamiyyar Da Aka Sace Dalibai

by Abubakar Ismail kankara
June 3, 2021
in Individual, Sport Stories, Technologies
0
Gwamnatin Neja Ta Yi Ko Oho Da Halin Da Dalibanmu Ke Ciki – Shugaban Islamiyyar Da Aka Sace Dalibai
Share on FacebookShare on Twitter
">
">

Rahotanni daga Jihar Neja na bayyana cewar Alhaji Abubakar Hassan, mamallakin Islamiyyar Salihu Tanko dake garin Tegina a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja, ya ce har yanzu gwamnati bata tuntubi hukumar makarantar ba saboda sace daliban da aka yi.

A wani sakon murya da aka turawa manema labarai a ranar Laraba, Alhassan yace masu garkuwa da mutanen sun tuntubesu inda suka bukaci kudin fansa har naira miliyan dari.

“Har yanzu gwamnati bata shiga cikin lamarin ba. Sakataren gwamnatin jihar ya tuntubemu ta bakin matarsa saboda muna da alaka da ita. Ta kira ni kuma ta mika wayar ga mijinta wanda yace suna addu’ar dawowar yaran kuma har a yanzu bai zo mana jaje ba,” yace.

Ya kara da cewa yayi kokarin samun shugaban karamar hukumar amma ya sanar da cewa yana wasu ‘yan kokari ne.

RelatedPosts

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

A daya bangaren, gwamnatin jihar tace tana dukkan kokarin da ya dace wajen ganin an sako yaran makarantar cikin koshin lafiya.

">

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYOMU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Gobarar Tankar Fetur

Gobarar Tankar Fetur Ta Yi Ajalin Mutane da Dama a Neja

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Mutane da dama, ciki har da wata mai juna biyu, sun rasu yayin da gobara ta tashi lokacin da suke...

harin jiragen Sojin

Iyalan Waɗanda Harin Sojoji ya Shafa a Zamfara Sun Nemi Diyya da Tallafi

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Iyalan waɗanda harin jiragen Sojin saman Najeriya ya rutsa da su a Zamfara sun nemi gwamnati ta biya su diyya...

Asusun Bai Ɗaya

Kananan Hukumomi Za Su Fara Karɓar Kuɗaɗensu Kai Tsaye – Fadar Shugaban Ƙasa

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Fadar shugaban ƙasa ta sanar da cewa, daga ƙarshen watan Janairu, dukkan kananan hukumomi a Najeriya za su fara karɓar...

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

Murar Tsuntsaye

Kano Ta Dauki Matakan Gaggawa Kan Rahoton Cutar Murar Tsuntsaye

by Abubakar Ismail kankara
January 17, 2025
0

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kwantar da hankali tare da kai rahoton duk...

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

Biden da Netanyahu sun tattauna kan tsagaita wuta a Gaza

by Abubakar Ismail kankara
January 13, 2025
0

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba...

Next Post
Ɗaya daga cikin limaman Ka’aba ya ziyarci Zulum sannan ya yaba da salon mulkinsa

Ɗaya daga cikin limaman Ka’aba ya ziyarci Zulum sannan ya yaba da salon mulkinsa

SHUGABA BUHAR ALLAH WADAI DA YUNKURIN JUYIN MULKI A JAMHURIYAR NIGER

Goge Rubutun Buhari: Gwamnatin Tarayya Ta Zargi Tiwita Da Goyon Bayan Biyafira

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In