">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Bidiyo: Yadda aka kashe yaro ɗan shekaru 12, Aka ƙona Gawar a Rigasa kaduna

by Abubakar Ismail kankara
April 26, 2021
in Technologies
0
Bidiyo: Yadda aka kashe yaro ɗan shekaru 12, Aka ƙona Gawar a Rigasa kaduna
Share on FacebookShare on Twitter
">

Mazauna set light area 4 a rigasa, karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna ranar Juma’a 23 ga watan Maris 2021 sun tashi da wani mummunan lamarin, yayinda wasu mugayen mutane da ba a san su ba suka kashe wani karamin yaro wanda har yanzu ba a gano shi ba.

Yaron mai shekaru tsakanin 12 zuwa 15 ya kone ta yadda ba za a iya gane shi ba a cikin wani gini da ba a kammala ba.

Mazauna yankin sun bayyana matukar kaduwarsu da kuma nuna bacin ransu game da rashin kyakkyawan tsaro a yankin.

https://www.youtube.com/watch?v=C96eieCswd0

RelatedPosts

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

An gano gawar ne lokacin da wasu kananan yara suka shiga ginin da ba a kammala ba suna wasa, sai suka ga gawar suka kira dan uwansu Isiyaku Salisu.

 

Hoton gawar yaron

Bayan na ga gawar, sai na umarci yaran da su kira Mai Anguwa don sanar da shi irin munanan abubuwan da suka faru, Isiyaku Salisu ya kara da cewa.

Mai Anguwa, Aliyu Baushe ya tabbatarwa Jaridar Daily Episode faruwar lamarin yayin da yake bayyana kaduwarsa, ya yi addu’ar Allah ya tona asirin wadanda ke wannan aika-aika.

">

Da na isa wurin, na hanzarta sanar da jami’an tsaro na yankin da kuma masarautar wadanda suka umurce ni da in kira ‘yan sanda, in ji Mai Anguwa.

 

DAILY EPISODE HAUSA

">

KU BIYO MU A FACEBOOK & TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

hallaka ’yan ta’adda

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 6 a Sakkwato

by Abubakar Ismail kankara
January 18, 2025
0

Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun hallaka ’yan ta’adda shida a wani artabu da ya faru a karamar hukumar Gudu,...

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

An kama matar da ake zargi da kai wa Bello Turji makamai daji a Zamfara

by Abubakar Ismail kankara
December 30, 2024
0

Bataliyar rundunar sojin Najeriya mai yaƙi da yan fashin daji a arewa maso yammacin Najeriya da ake kira da Operation...

yan bindiga

An Kashe Shahararren Dan Ta’adda Gwaska, Yayin Da Mazauna Yakin Yantumaki Ke Hijira Kan Tarar N30m Da Barazanar Kisa

by Abubakar Ismail kankara
February 11, 2022
0

Sama da mutane dubu daya mazauna kauyen Tashar Biri suka tsere daga kauyen da ke Yatumaki a karamar hukumar Dan...

Buhari Ya Nemi Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaro

Shugaba Buhari Ya Bukaci Shugabannin Tsaro Su Kawo Sabbin Dabaru Kan Tsaron Kasar Nan

by Maryam Umar Said
September 8, 2021
0

A zaman da ya wakana a jiya Talata a fadar shugaban kasa kan yanayin tsaron kasar nan, shugaba Buhari ya...

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

Ýan Bindiga Sun Kai Sabon Harin Da Suka Yi Garkuwa Da Mutane 18 A Kaduna

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Ýan bindiga sun kai sabon hari a unguwar Keke da ke Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna. Ýan bindigar sun...

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

Munyi Rashin Ýan Wasa Amma Hakan Bazai Kawo Mana Naqasu Ba – Ahmad Musa

by Maryam Umar Said
September 7, 2021
0

Canja shekar da wasu daga cikin ýan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagle sukayi bazai kawo naqasu a...

Next Post
Ramadan: Najeriya na bukatar Addua – Solomon Dalung

Ramadan: Najeriya na bukatar Addua - Solomon Dalung

RAMADANA:AN SHAWARCI MAWADATA SU TALLAFAWA MARASA KARFI A LOKACIN ANNOBA

RAMADANA:AN SHAWARCI MAWADATA SU TALLAFAWA MARASA KARFI A LOKACIN ANNOBA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In