">
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
Thursday, October 16, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode Hausa
-18 °c
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu
No Result
View All Result
Daily Episode Hausa
No Result
View All Result
">

Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta zargi China da azabtar da Musulmai ‘Yan kabilar Uighur

by Abubakar Ismail kankara
April 19, 2021
in Labaran Ketare
0
Addu’a Shugabanni Ke Buƙata Wajen Talakawa – Lawan
Share on FacebookShare on Twitter
">

RelatedPosts

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

">
">

Kungiyar kare Hakkin Bil Adama ta Human Rights Watch ta zargi China da hannu dumu dumu wajen aikata laifuffukan cin zarafin Bil Adama akan Yan kabilar Uighur Musulmi.

 Rahotan da kungiyar ta gabatar na hadin gwuiwa tare da Cibiyar koyar da aikin lauya da sasanta rikice rikice dake Amurka ya zargi hukumomin China da tsare Yan kabilar Uighur sama da miliyan guda a Yankin Xijiang, yayin da ta tilastawa miliyoyi zama cikin mummunar yanayin da ake sanya ido akan su koda yaushe.

Rahotan binciken bangarorin biyu yace gwamnatin China ta aikata laifin cin zarafin Bil Adama kuma tana cigaba da aikata haka akan Yan Kabilar Turkic Musulmi bayan na Uighur.

Rahotan yace China tana daukar wannan mataki ne domin share al’adun mutanen da kuma addinin su, kuma hakan ya sabawa dokar duniya da aka amince da ita a Rome a shekarar 1998.

Bangarorin biyu sun zargi China da cigaba da tsarewa da azabtarwa da kuma kashe yan kabilar Uighur da kuma azabtar da su da gangan, kana da lalata da su.

DAILY EPISODE HAUSA

KU BIYO MU A FACEBOOK DA TWITTER

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail kankara

Abubakar Ismail Kankara is the founder and CEO of AIACCESS Contractors and the Managing Editor OF Daily Episode

Related Posts

Jami’an C-Watch

An Zargi Jami’an C-Watch Da Harbin Mutane Sama Da 30 a Garin Mabai, Jahar Katsina

by Abubakar Ismail kankara
June 11, 2025
0

Wasu daga cikin jami’an Katsina Community Watch Corps (C-Watch) sunyi harbin uwa da wabi da harsasai a Mabai, karamar hukumar...

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

Kotu a Najeriya ta yanke wa Yan China 9 hukuncin dauri kan laifin damfara da ta’addanci

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Lagos, Najeriya — Babbar Kotun Tarayya da ke Ikoyi, jihar Lagos, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a D.E. Osiagor, ta yanke wa...

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

Ƴan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Aikata Laifuka Da Makamai Bayan Kisan Soja a Kaduna

by Abubakar Ismail kankara
June 10, 2025
0

Jami’an ƴan sanda a Jihar Kaduna sun tabbatar da kama mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani...

An harbe ‘Yan Bindiga Yayinda Sukaje Karbar Kudin Fansa

Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 37 A Jamhuriyar Nijar

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
0

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na cewa wasu mahara sun kashe mutum 37 a kauyen Darey Dey da ke yankin Banibangou...

Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban

Mun Yafema Kowa – Cewar Kungiyar Taliban

by Abubakar Ismail kankara
August 17, 2021
0

Kungiyar Taliban ta bayyana cewa za ta tabbatar kowanne dan kasar Afghanistan ya samu damar walwala tana mai cewa ba...

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

Auren Attajirin Duniya Bill Gates Da Matarsa Melinda Ya Rabu

by Maryam Umar Said
August 5, 2021
0

Rahotanni daga kasar Amurka na bayyana cewar Auren mashahurin mai kudin nan na duniya Bill Gates da matarsa Melinda French...

Next Post
Badakalar N4.4bn: SERAP ta Maka Shugaban Majalisar Dattawa, Kakakin Majalisar Wakilai A Kotu

Sanatoci na son gwamnoni su bai wa bangaren shari'a 'yancin cin gashin kai

Karamar Hukuma Na Da Hanyoyin Samun Kudin Shiga – Honarabil Amoke.

Karamar Hukuma Na Da Hanyoyin Samun Kudin Shiga - Honarabil Amoke.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

">
  • Talla
  • Tuntube Mu
  • Gida
TUNTUBE MU: 08032398985 info@dailyepisode.ng

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Tsaro1
  • Bincike
  • Siyasa
  • Qalubalen Mu
  • Aiki/Sana’a
  • Ra’ayi
  • Tuntube Mu

Copyright © 2025 DAILY EPISODE HAUSA Designed by AIACCESS CONTRACTORS

Login to your account below

Forgotten Password?

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In